Kakakin cibiyar sojojin kasar Iran rundunar Khatamul Ambiya a nan Tehran ya ja kunnen Amurka dangane da amfani da dukiya... Read more

Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin yay aba da aikin kananan jiragen ruwa na kasar Iran wadanda ake kira ‘mosquito Fleet’... Read more

An gudanar da tattaunawa ta hanyar wayar tarho tsakanin ministocin harkokin wajen Iran da Japan Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas... Read more

Mai magana da yawun gwamnatin Iran ta sanar da cewa: Ma’aikatan gwamnati sama da 350 ne suka yi shahada a... Read more

Hedikwatar Rundunar Sojin Khatamal- Anbiya ta Iran ta jaddada cewa: Killace yankin mashigar Ruwan Hormuz yana nufin faɗaɗa matakin yaƙi... Read more

A lokacin ganawarsa da manema labarai a birnin Tehran a jiya litinin kakakin ma’aikatar harkokin waje na kasar iran Isma’ila... Read more

A wani bayani da mataimakin ministan harkokin wajen kasar iran Kazeem Garibabadi yayi  game da tattaunawar da ake yi tsakaninsu... Read more

Ministan kula da  kiwon lafiya na kasar iran ya bayyana cewa kimanin mutane 60 ne suka yi shahada  yayin da... Read more

Iran ta bakin Mataimakin Ministan Harkokin Wajen kasar Kan sha’anin Shari’a da Harkokin ketare, Kazem Gharibabadi, ya mayar da martani... Read more

Jagoran juyin juya halin musulunci a nan kasar Ina Aya. Mojtaba Khaminaei, ya bawa dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon... Read more

Kakakin sojojin JMI Burgedia Janar Mohammad Akraminia ya bada sanarwan cewa dakarunsa sun karbi sabbin makamai daga kamfanonin kera makamansu... Read more

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran a nan tehran ta kira mataimakin jakadan kasar Ukraine a birnin Tehran don gabatar da... Read more

An gudanar da tattaunawa ta fannin fasaha tsakanin Iran da Masarautar Oman game da Mashigar Hormuz Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen... Read more

Kakakin rundunar tsaron juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Sun lalata jiragen yaki da na helikopta na Amurka guda... Read more

Babban Bala'i Ne Zai Fada Wa "Isra'ila" Idan Yaki Ya Sake Barkewa... Read more

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya dawo Tehran a safiyar yau Lahadi, bayan taron kungiyar kasashen ‘ Shanghai... Read more

Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto kakakin dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Janar... Read more

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Esmail Baghaei ya bayyana cewa rikici tsakanin yemen da Saudi aba za’a iya warware... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya ce Amurka ce silan duk wani rashin tsaro da ake fama da shi... Read more

Rundinar kare juyin juya halin Musulinci ta Iran, ta ce dakarunta sun lalata jiragan yakin Amurka iri daban daban a... Read more