The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya bayyana cewa za’a fara wani sabon kokari daga yankin gabas ta tsakiya da kuma sauran kasashen duniya don tabbatar da cewa
Shugaban hukumar makamashin Nukliya ta Duniya Rafael Grossi ya isa birnin Tehran a safiyar yau tare da tawagarsa, don halattan taron kasa da kasa ta makamashin nukliya wanda za’a gudanar
Jagoran juyin juya halin Musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khamina’ee ya bayyana cewa hajjin bana, hajji ne na musamman, banda tsarkake niyya ga All…kuma hajji ne na
Ministan harkokin wajen Iran ya gudanar da zaman tarurruka masu yawa da takwarorinsa a gefen
Iran, ta bakin ministan harkokin kasar, ta bukaci da a yanke duk wata huldar diflomatsiyya
Kasuwancin da ke tsakanin Iran da Tarayyar Turai ya karu da kashi 30 cikin 100
A gefen taron OIC wanda ke gudana a halin yanzu a birnin Banjul na kasar
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya bar birnin Tehran zuwa Banjul babban birnin
Shugaban kasar ta Uzbakestan Shaukat Mir Dhiyayif wanda ya gana da sabon jakadan jamhuriyar musulunci ta Iran a kasarsa Muhammad Ali Askandari, ya ce; Iran Kasa Ce Mai Karfin Soja
Asusun kananan yara na MDD, ( UNICEF) ya yi gargadi akan kai wa yankin Rafah da HKI take yi, yana mai cewa da akwai kananan yara da adadinsu ya kai
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa a cikin watan Afrilu sojojin HKI da su ka halaka sanadiyyar hare-haren Hizbullah,sun kai 3,yayin da wasu 37 su ka jikkata sanadiyyar hare-haren
Shugaban hukumar makamashin Nukiliya ta Iran wanda ya karbi bakuncin shugabansa na duniya, anan Iran ya yaba da yadda aiki a tsakanin bangarorin yake tafiya. Shugaban hukumar makamashin Nukiliyar ta
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya ce, shugaban kungiyar Hamas Ismail Haniyeh ya yi masa bayani kan matakin da kungiyar ta dauka kan shirin dakatar da bude wuta