The latest news and topic in this categories.
Shugaban hukumar makamashin Nukiliya ta Iran wanda ya karbi bakuncin shugabansa na duniya, anan Iran ya yaba da yadda aiki a tsakanin bangarorin yake tafiya. Shugaban hukumar makamashin Nukiliyar ta
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya ce, shugaban kungiyar Hamas Ismail Haniyeh ya yi masa bayani kan matakin da kungiyar ta dauka kan shirin dakatar da bude wuta
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Islami ya bayyana cewa hukumarsa tana da shirin yada fasahar makamashin nukliya ga kasashen duniya. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Islami ya bayyana cewa hukumarsa tana da
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya bayyana cewa za’a fara wani sabon
Shugaban hukumar makamashin Nukliya ta Duniya Rafael Grossi ya isa birnin Tehran a safiyar yau
Jagoran juyin juya halin Musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khamina’ee ya bayyana
Ministan harkokin wajen Iran ya ce: Dole ne a dauki matakin dakatar da yahudawan sahayoniyya
A ranar Juma'a 10 ga watan Mayu ne ake sa ran babban taron Majalisar Dinkin Duniya zai kada kuri'a kan daftarin kuduri na amincewa da baiwa Palasdinu damar zama cikakkiyar
Shugaban kasar Iran Ebrahim Raeisi ya jinjinawa matsayin da kasar ta dauka na mayarwa Isra’ila da martani a matsayin abin alfahari. Raeisi ya bayyana hakan ne a wata hira da
Rahotanni daga yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza na cewa, ana ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin Isra'ila da 'yan gwagwarmayar Falasdinawa a gabashin birnin. Haka nan
Iran ta yi kakkausar suka kan kutsen da Isra'ila ta yi a birnin Rafah dake kudancin Gaza duk da gargadin da kasashen duniya suka yi na cewa hakan zai haifar
Shugaba, Vladimr Putin, na kasar Rasha, ya ce zai kare yanci da hurimi da tsaron kasarsa da mutuncin gwamnatinsa. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin da ake rantsar da
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce farmakin da Isra'ila ta kai a Rafah zai kawai kara tsananta bala'in jin kai a yankin da aka yi wa kawanya. A cikin