Kwamandan sojojin Amurka a turai wato ‘ U.S. European Command’ ya fadawa ma’aikayar yakin Amurka PENTAGON kan cewa karancin garkuwan... Read more

Ofishin hulda da jama’a na dakarun kare juyin musulunci na kasar iran ya sanar cewa mashigar hurmzu a rufe take... Read more

Ministan harkokin wajen kasar iran Abass Araqchi ya gargadi gwamnatin Birtaniya game da duk wani yunkuri na taimakawa wajen kai... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Bullar Fari a Kudu maso Yammacin Asiya yana ba da dama don ƙarfafa... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran ya yi tattaunawa tahanyar wayar tarho da takwarorinsa na Indiya da Birtaniya A yammacin jiya Juma’a,... Read more

Hukumar Kula da Tashar Jiragen Ruwa ta Tekun Farisa ta sanar da cewa: Ba zai yiwu a gudanar da jigilar... Read more

Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci ta sanar da kwace jiragen ruwa biyu masu dauke da mai da suka karya... Read more

A ci gaba da mayar da martani da dakarun kasar iran ke yi kan harin da kasar Amurka ta kai... Read more

Mataimakin Shugaban kasar Iran na farko ya bayyana cewa: Babu wata hujja da ke nuna gazawa a ci gaban dangantaka... Read more

Iran ta yi Allah wadai da kakkausar murya kan hare-haren da Amurka da Saudiyya suka kai wa Iraki Ma’aikatar Harkokin... Read more

Hedikwatar Rundunar Soji ta Khatam al-Anbiya (A.S) ta Iran ta yi gargaɗi game da duk wani kutse da aka yi... Read more

Rundunar tsaron juyin juya hali ta kai hari kan sansanin sojin sama da kuma hedikwatar rundunar sojin Amurka da ke... Read more

Jami’an tsaron Iran sun wargaza wasu gungun ‘yan ta’adda guda hudun masu kafirta musulmi a yankin kudu maso gabashin Iran... Read more

Kamfanin dillancin labarun "Pars" ya ce, jiragen yakin Jamus da Faransa sun taimakawa Amurka wajen kakkabo makamai masu linzamin da... Read more
jirgin ruwan kasar Qatar na dakon gas, ya wuce ta hanyar da Iran ta ayyana bayan tsaikon da aka samu... Read more

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta yi Allah Wadai da hare-haren wuce gona da iri da Amurka da Saudiyya suka kai... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya yi kakkausar suka ga harin da Ukraine ta kai wa jirgin ruwan kasuwanci... Read more

Jakadan Iran kuma Mataimakin Wakilin Dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Gholamhossein Darzi, ya bayyana cewa haramtattun ayyukan Amurka da gwamnatin... Read more

Dakarun IRGC na kasar  iran sun kai hare hare kan sansanin sojojin Amurka a kasar Jordan tare da amfani da... Read more

Mataimakin ministan harkokin wajen Kazim Gharib abada ya bayyana cewa mashigar ruwa ta Hurmuz ba zata sake komawa kamar yanda... Read more