The latest news and topic in this categories.
Kakakin gwamnatin Iran Ali Bahadori Jahromi ya caccaki ‘yan majalisar dokokin Amurka kan baiwa jami’an Isra’ila kariya, a daidai lokacin da wasu rahotanni ke cewa kotun hukunta manyan laifuka ta
Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana muhimmancin aure da haihuwar matasa a kasar, don haka yana da muhimmanci ga tsaro da kuma samun nasara a shirye shiryen gwamnati,
A jawabin da ya gabatar a gaban taron jama’ar birnin Mazandaran, Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya jaddada cewa: Suna da kwarewa a hare-haren mayar da martani musamman wadanda
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Falastinu a yau ita ce batu na farko kuma
Gwamnatin JMI da kasat Vetnam sun rattaba hannu kan yarjeniyar aiki tare a bangaren harkokin
Shugaban kasar Iran sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana cewa jinin yara falasdinawa 15,000 wanda sojojin
Iran ta bakin Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar, ta ce faransa ba ta da hurimun
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminaee, ya bayyana
Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana muhimmancin aure da haihuwar matasa a kasar, don haka yana da muhimmanci ga tsaro da kuma samun nasara a shirye shiryen gwamnati,
Musulmi a jiya jumma’a a kasashen Yemen da Bahrain sun fito zanga zangar nuna goyon baya ga al-ummar Falasdinu da kuma yin allawadai da HKI da kuma masu goyon bayanta.
Ministan agaji da al-amuran addini a Gaza ya bada sanarwan cewa sojojin HKI sun lalata ko rusa masallatai 604 a gaza, wannan banda wasu kimani 200 da suka lalata tun
A dai dai lokacinda jiragen yakin HKI suke ruwan boma bomai da sama a garin Rafah na kudancin Gaza, sojojin yahudawam a kasa suna yaki mai tsanani da dakarun Falasdinawa
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka ga duk wani yunkuri na girke sojojin kasashen ketare a cikin Falastinu. Kungiyar ta ce a cikin wani takaitaccen bayani da
Wani matashi ya yi shahada tare da jikkatan wasu na daban sakamakon harin da wani jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra’ila ya kai a sansanin Jenin Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu ta