Shugaban cibiyar Al-Mustafa ta raya ilmin zamani tsakanin musulmi Dr Ali Akbar Salihi ya bayyana cewa kan iyakoki tsakanin musulmi... Read more

Gwamnatin kasar Iran ta mikawa feil Mashak Asim Munir babban kwamandan sojojin kasar Pakistan sharuddan kasar na bude mashigar ruwa... Read more

Kakakin majalisar dokokin kasar Iran sannan shugaban tawagar tattaunawa da Amurka ya bayyana cewa kokarin Amurka na kara tsananta takunkuman... Read more

Shugaba Bola ahmed Tinubu na tarayyar Najeriya ya yi kira ga musulman kasar su koikoyi annabi Muhammadu (a) a halayensa,... Read more

Ofishin sandarwa na shugaban kasar Iran ya sanar da cewa ziyarar da Babban hafsan hafsoshin sojan Pakistan ya kawo zuwa... Read more
iran ta yi tir da sabon takunkumin da Amurka ta sanya mata kuma ta yi gargadi... Read more

Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Suna aiki fiye da ra’ayin siyasa don biyan buƙatun al’ummar kasa Shugaban kasar Iran... Read more

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Iran tana da ‘yancin kai hari ga tushe da asalin duk wani... Read more

Kakakin Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran ya bayyana cewa: Suna da tsarin tunkarar kowane irin mummunan manufa... Read more

Kakakin dakarun kare juyin musuluncin na Iran Hussain Muhibbi ya ce, Abinda Amurkan suke riyawa kambami ne na watsa labaru."... Read more

Kakakin majalisar dokokin kasar Iran kuma shugaban tawagar tattaunawar kasar Mohammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa, ya sami sakonni daga... Read more

Kakakin dakarun kare juyin juya halin musulunci na kasar Iran Manjo Janar Hossain Muhibbi ya bayyana cewa, sabbin takunkuman tattalin... Read more

Shuigaban kasar Iran Dr Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa Iran ta bawa duniya mamaki a lokacinda suka nuna karfi da... Read more

Mataimakin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa kasar Iran zata sami nasara a kan takunkuman ta’addanci wanda Amurka ta... Read more

Kamfanin dillancin labarum "Irna" ya bayar da labarin cewa, bangarori uku na gwamnatin Iran sun yi taro a fadar shugaban... Read more

Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Ba za su durƙusa a gaban duk wani mai zalunci ba Shugaban kasar Iran... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran ya mayar da martani ga ikirarin Amurka game da kakaba takunkumin tattalin arziki mafi muni a... Read more

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Yaƙin tattalin arziki na Amurka akan Iran ya zama keta haƙƙin mallakar... Read more

Shugaban Majalisar Dokokin kasar Iran ya yi magana game da ƙasashen yankin da suka yi watsi da kalaman Trump na... Read more

iran za ta ci gaba da kasancewa cikin shiri ko ta kwana domin kare kanta da yancinta... Read more