Bayanai daga Lebanon na cewa hare-haren Isra’ila sun kashe akalla mutane 13 tare da raunata wasu 31 a wannan Talata... Read more

Faransa ta sanar da haramta wa ministan kudi na Isra’ila Bezalel Smotrich sanya kafa a kasar saboda munannen ayyukan yahudawa... Read more

kakakin kungiyar gwagwgarmaya ta Hamas Hazeem Qasim ya bayyana cewa kashe falasdinawa kusan 1000 a yankin gaza tun bayan da... Read more

Nabih birri shugaban majalisar dokokin kasar Labanon ya bayyana cewa kasar labanon ba za ta amince da abin da ya... Read more

Jami’an leken Amurka sun nuna damuwa game da “barazanar leken asiri” da Isra’ila ke fuskanta yayin da Washington ke tattaunawa... Read more

Gwamnatin Isra’ila ta kai hare-hare a yankunan kudancin Beirut, babban birnin Lebanon duk da kin amincewar Amurka da cewa irin... Read more

Kungiyar Hamas ta yi kakkausar suka kan “mummunan kisan kiyashi” da gwamnatin Tel Aviv ta yi wa kananan yara da... Read more

Jaridar “Wall Street Journal” ta Amurka ta buga wani labari da yake cewa; Shirin da shugaban kasar Amurka Donald Trump... Read more

Ministan Harkokin Wajen Iran Seyyed Abbas Araqchi, wanda ke Beijing don ganawa da kuma tattaunawa da jami’an China, ya yi... Read more

Isra’ila na ci gaba da kai hare hare a kudancin Lebanon wanda ya fuskanci sabbin hare-haren sama na Isra’ila duk... Read more

Hukumar da take kula kai da komowar ziragen ruwa a duniya ( MarineTraffic) ta fitar da rahoton da yake cewa;... Read more

Kungiyar Hamas da wasu gunguin kungiyoyin gwagwarmaya a yankin sun matukar kalubalantar hare haren baya bayan nan na Isra’ila a... Read more

Wakiliyar Al-Akhbar Amal Khalil ta yi shahada a garin al-Tayri da ke gundumar Bint Jbeil ta kudancin kasar Labanon, bayan... Read more

Wannan matakin ya zo ne a matsayin martani kai tsaye ga amincewa da Isra’ila ga yankin Somaliland da ya balle,... Read more

Dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran ( Irgc), sun sanar da cewa; muna cikin Shirin ko-ta-kwana domin gabatar... Read more

Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Rundunar sojojin Iran  jaruma a shirye take ta bai wa makiya sabbin... Read more

Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya jaddada cewa: Ba zai yiwu a ketare mashigar ruwan Hormuz ba alhali kuwa... Read more

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Tatsuniyar wucewa ta Hormuz ba tare da wani sharaɗi ba ta ƙare... Read more

Rahotanni daga Gaza sun ambaci cewa Falasdinawa 4 ne suka yi shahada daga cikinsu har da dan sanda, yayin da... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa; Akwai damar cimma yarjejeniya mai kyau… kuma Iran a shirye take ga shirin... Read more