The latest news and topic in this categories.
Abdoulaye Diop, ministan harkokin wajen kasar Mali ya yi kira ga kasashen musulmi su hada kai don su iya warware matsalar al-ummar Falasdinu. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Iran, ta bakin ministan harkokin kasar, ta bukaci da a yanke duk wata huldar diflomatsiyya da tattalin arziki da Isra’ila da kuma kakaba mata takunkumai saboda kisan kiyashin da take
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC wacce take taronta na 15 a kasar Gambiya a halin yanzu ta bukaci kasashen duniya wadanda har yanzun basu amince da kasar Falasdinu mai zaman
Abdoulaye Diop, ministan harkokin wajen kasar Mali ya yi kira ga kasashen musulmi su hada
Iran, ta bakin ministan harkokin kasar, ta bukaci da a yanke duk wata huldar diflomatsiyya
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC wacce take taronta na 15 a kasar Gambiya a halin
An bude taron kungiyar kasashen Musulmi ta OIC a birnin Banjul na kasar Gambia a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya bar birnin Tehran zuwa Banjul babban birnin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya yabawa kasar Turkiya kan dakatar da huldar kasuwanci da HKI saboda kissan kiyashin da take yi a gaza. Ya kuma kara
Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta gargadi HKI kan duk wani harin da zata kaiwa Falasdinawa a garin rafah na zirin Gaza. Ta kuma kara da cewa idan ta kuskura
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga ma’aikatan kotun duniya ta ICJ wadanda suke aikinsu a gaza ba. Tashar Talabijin ta Aljazeera
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar ta bada umurni ko ta hana dangantakar kasuwanci tsakanin Iran da Pakistan ba. Kamfanin dillancin
JMI tana daga cikin kasashe kadan a duniya wadanda suke da fasahar jinyar cutar rashin daukar ciki a wajen mata. Kamfanin dillancin labaran IRIB-News ya nakalto shugaban kungiyar likitocin masu
Shugaban kungiyar Hamas, Osama Hamdan, ya gudanar da wani taron manema labarai, inda ya tabbatar da cewa, farmakin da sojojin Isra’ila suka kai a Rafah, bas u fita lafiya ba