The latest news and topic in this categories.
A jawabin da ya gabatar a gaban taron jama’ar birnin Mazandaran, Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya jaddada cewa: Suna da kwarewa a hare-haren mayar da martani musamman wadanda
Shugaban rundunar Qudus ta dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Brigadier General Esmail Qa’ani y ace kasar Iran ta ja kunnen kasashen turai guda uku, Burtaniya, Jamus
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Eslami ya bayyana cewa a taron kasa da kasa wanda Iran ta shirya dangane da fasahar nukliya a birnin Esfahan na tsakiyar
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminaee, ya bayyana
Kamfanin gina tashoshin jiragen ruwa mai suna ‘Majdudu’ na kasar Indiya ya sanya hannu tare
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya ce: Dukkanin Jagororin shiriya na iyalan gidan
Ma’aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana matsayin kare haƙƙin ɗan Adam a wurin Amurka da
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullah Sayyid Aliyul Khaminaee ya ziyarci
Wani matashi ya yi shahada tare da jikkatan wasu na daban sakamakon harin da wani jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra’ila ya kai a sansanin Jenin Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu ta
Kakakin rundunar Izzuddeen –Al-Qassam ya ce: A shirye suke su ci gaba da dogon yaki da sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila Abu Ubaida, kakakin rundunar Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar
Kwamitin tsaro na yankin Kurdistan na kasar Iraki ya sanar da kama wani babban dan ta’adda na kusa da shugaban ISIS Abu Bakar Baghadadi A cikin wata sanarwa da kwamitin
‘Yan gwagwarmayar kasar Yemen sun harbo wani jirgin yakin Amurka yayin da yake kai hare-haren wuce gona da iri kan lardin Ma’arib na kasar Dakarun kasar Yemen sun sanar da
Wata tawaga a ma’aikatar tsaron Amurka {Pentagon} tana tattauna batun janyewar sojojin Amurka daga kasar Nijar Ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon ta sanar da cewa: Wata tawagar manyan jami’an Amurka
A jawabin da ya gabatar a gaban taron jama’ar birnin Mazandaran, Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya jaddada cewa: Suna da kwarewa a hare-haren mayar da martani musamman wadanda