The latest news and topic in this categories.
Shugabannin kasashen Iran da Rasha sun bayyana cewa; Kulla yarjejeniyar dabarun ita ce ginshikin fadada alakar hadin gwiwa tsakaninsu Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Jagoran juyin juya halin Musulunci
Kakakin Fadar Kremlin na kasar Rasha Dmitry Pescov ya yi karin bayani kan yarjeniya mai muhimmanci tsakanin kasarsa da kuma JMI. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya bayyana
Gwamnatin Rasha ta mayar da martani ga kalaman ministar harkokin wajen Jamus game da sansanonin Rasha a Siriya Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha Maria Zakharova, ta
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta yi allawadai da gwamnatin Amurka saboda mikawa kasar Ukraine,
Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha Maria Zakharova ta bayyana cewa: "Ayyukan
Daruruwan manya-manyan yan kasuwa daga kasar Rasha ne zasu ziyarci kasuwar baje koli na kayakin
Gwamnatin kasar Rasha ta bukaci kamfanin dillancin labaran Reuters ta gyara labarinsa dangane yiyuwar mutuwar
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na
Ana ci gaba da yin Allah wadai da tofin Allah tsine kan farmakin da Isra’ila ta kaddamar kan yankin Jenin a yammacin gabar kogin Jordan da ta mamaye. Ma'aikatar harkokin
Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta bukaci sojojin Isra'ila da su kammala janyewarsu daga kudancin kasar kamar yadda yarjejeniyar tsagaita bude wuta da bangarorin biyu suka cimma, ta tanada. A
Shugaban kasar Iran ya jajantawa takwaransa na Turkiyya kan wadanda tashin gobarar ta shafa a kasarsa Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya aike da sakon ta'aziyya ga takwaransa na kasar
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyanam cewa: Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar hana samar da makaman kare dangi kuma lamarin a fili yake ga kowa da kowa Ministan
Daraktan yada labarai na gwamnatin Falasdinu a Gaza ya bayyana alkaluma masu ban tsoro game da ta'addancin 'yan Sahayoniyya a Gaza Daraktan ofishin yada labarai na gwamnatin Falasdinu a Zirin
Kungiyar gwagwramayar Falasdinawa ta yi Allah wadai da Sanya sunan kungiyar Ansarullahi ta Yemen da Amurka ta yi cikin jerin kungiyoyin ta'addanci Kungiyar Mujahidan Falasdinawan ta yi kakkausar suka kan