The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa asasin yarjeniya ta musamman da kasar Rasha ta tattalin arziki ne. Wadanda suka hada da manya-manyan al-amuran tattalin arziki kamar
Gwamnan babban bankin kasar Iran Mohammad Reza Farzin ya bada sanarwan cewa tsarin musayar kudi tsakanin bankunan kasashen Rasha da Iran ya fara aiki, kuma daga yanzun Iraniyawa da kuma
Shugaban kasar ta Iran ya yi tsokaci akan yarjejeniyar da aka rattaba hannu akanta a tsakanin Iran da Rasha a jiya Juma’a, yana mai kara da cewa; Za ta sa
Shugaban kasar ta Iran ya yi tsokaci akan yarjejeniyar da aka rattaba hannu akanta a
Shugabannin kasashen Iran da Rasha sun bayyana cewa; Kulla yarjejeniyar dabarun ita ce ginshikin fadada
Kakakin Fadar Kremlin na kasar Rasha Dmitry Pescov ya yi karin bayani kan yarjeniya mai
Gwamnatin Rasha ta mayar da martani ga kalaman ministar harkokin wajen Jamus game da sansanonin
Ministan harkokin wajen Rasha ya yi magana kan makomar sansanonin sojin Rasha a kasar Siriya
Wanda ya jagoranci sallar juma’a a Tehran Ayatullah Ahamd Khatami ya ce; Wajibi ne duniya ta san cewa, matsayar Iran dangane da Amurka shi ne wanda Imam Khumaini da kuma
Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta fitar da sanarwa a jiya Alhamis tana mai gargadi akan kin ficewar sojojin HKI daga kudancin Lebanon bayan cikar kwanaki 60 daga dakatar da yaki,
Tashar talabijin din HKI ta 12; ta bayar da labarin dake cewa, ana tsammanin cewa kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas za ta fitar da sunayen Karin farusunonin da za ta
Kasashen Iran da Turkiyya, sun tattauna kan batun kasar Siriya tun bayan faduwar gwamnatin Bashar Al-Assad. Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi a wata zantawa da takwaransa na Turkiyya
Majalisar Dinkin Duniya ta tabbatar da cewa ta samu wasikar bukatar Amurka ta ficewa daga Hukumar Lafiya ta Duniya a shekarar 2026, kamar yadda Shugaba Trump ya umarta ranarsa ta
Kungiyar hadakar kasashen nan uku na da sojoji ke mulki wato AES ko Sahel Alliance ta sanar da cewa fasfon kungiyar zai fara aiki a ranar 29 ga Janairun shekarar