The latest news and topic in this categories.
Abdoulaye Diop, ministan harkokin wajen kasar Mali ya yi kira ga kasashen musulmi su hada kai don su iya warware matsalar al-ummar Falasdinu. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Iran, ta bakin ministan harkokin kasar, ta bukaci da a yanke duk wata huldar diflomatsiyya da tattalin arziki da Isra’ila da kuma kakaba mata takunkumai saboda kisan kiyashin da take
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC wacce take taronta na 15 a kasar Gambiya a halin yanzu ta bukaci kasashen duniya wadanda har yanzun basu amince da kasar Falasdinu mai zaman
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC wacce take taronta na 15 a kasar Gambiya a halin
An bude taron kungiyar kasashen Musulmi ta OIC a birnin Banjul na kasar Gambia a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya bar birnin Tehran zuwa Banjul babban birnin
Turkiyya ta dakatar da fitar da dukkan kayayyaki da kuma shigar da su Isra'ila, a
Jagoran kungiyar Ansarullah, da aka fi sani da ta ‘yan Houthi a kasar Yemen, ya
Dubban jama’a ne suka gudanar da gagarumar zanga-zanga a gaban majalisar dokokin Birtaniya domin nuna goyon bayan Falasdinawa Dubban daruruwan mutane ne suka fito zanga-zanga domin tunawa da cikan shekaru
Dubban yahudawan sahayoniyya sun gudanar da zanga-zangar neman ganin an cimma yarjejeniyar musayar fursunoni da kungiyar Hamas Dubban daruruwan yahudawan sahayoniyya ne suka gudanar da zanga-zanga a ranar Asabar a
Sojojin Sudan sun sanar da samun nasara kan ‘yan tawayen kasar na rundunar Rapid Support Forces a yakin garin El Fasher fadar mulkin jihar Darfur ta Arewa Tashar talabijin ta
Kasashe mambobin kungiyar BRICS na kasashe masu tasowa sun jajirce wajen kokarin kawar da dalar Amurka a harkokin kasuwanci da tattalin arziki. Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bagheri
Kakakin gwamnatin Iran Ali Bahadori Jahromi ya caccaki ‘yan majalisar dokokin Amurka kan baiwa jami’an Isra’ila kariya, a daidai lokacin da wasu rahotanni ke cewa kotun hukunta manyan laifuka ta
Alkaluma sun nuna cewa kauracewa kamfanonin da ke goyon bayan gwamnatin Isra’ila ya haifar da raguwar darajar hannayen jarin wasu manyan kamfanoni biyu na Amurka, Starbucks da McDonald's. Rahotanni da