The latest news and topic in this categories.
Wata tawaga a ma’aikatar tsaron Amurka {Pentagon} tana tattauna batun janyewar sojojin Amurka daga kasar Nijar Ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon ta sanar da cewa: Wata tawagar manyan jami’an Amurka
Afrika ta Kudu ta bukaci kotun duniya da ta umarci Isra'ila ta dakatar da hare-haren da take kai wa Gaza. Hakan shi ne kawai a cewar Afrika ta Kudu ‘’dama
Majalisar tsarin mulkin A kasar Chadi, ta tabbatar da zaben Mahamat Idriss Deby a matsayin shugaban kasar, da kashi 61% na kuri'un da aka kada, inda ya yi wa manyan
Majalisar tsarin mulkin A kasar Chadi, ta tabbatar da zaben Mahamat Idriss Deby a matsayin
Wata tawagar manyan jami'an Amurka ta isa birnin Yamai domin tattaunawa kan shirin janye sojojin
Dakarun ‘yan tawayen Sudan na kungiyar Rapid Support Forces sun kai hare-hare da suka janyo
a wata tattaunawa ta musamman da jaridar Washington Post, Fira Ministan Nijar Ali Mahamane Lamine
Kasar Masar ta bayyana a ranar Lahadi cewa za ta shiga shari’ar kisan kare dangi
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra’ila suna ci gaba da aikata laifin kisan kiyashi a Zirin Gaza na Falasdinu Sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya suna ci gaba da aikata laifin kisan kiyashi
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya yi shiru na minti daya domin girmamawa da kuma alhini na rasuwar shugaban kasar Iran marigayi Ibrahim Raisi, kamar yadda jakadan kasar Mozambique
Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran Sayyed Ali Khamenei ya fitar da wata sanarwa inda ya bayyana cewa, mataimakin shugaban kasar Mohammad Mokhber ne zai zama shugaban kasar na
Shugabannin sassa uku na gwamnatin Iran sun amince da ranar da za a gudanar da zaben shugaban kasa cikin gaggawa a kasar, kwana guda bayan da aka tabbatar da rasuwar
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi tsokaci kan kalaman mai shigar da kara na kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC, Karim Khan, kan kiran da ya yi na
Jagoran juyin Juya Halainb Musulunci a nan Iran Imam Sayyid Aliyul Khamina’ii ya fidda sakon taziyya na shahadar shugaban kasa Sayyid Ibrahim Ra’isi da wadanda suke tare da shi a