The latest news and topic in this categories.
Hukumar da take fada da 'ta'addanci a Najeriya, ta sanar da daure mutane 30 da aka samu da laifin taimaka
Shugaban kasar Amurka ya dauki matakin matsin lamba kan shugabannin Afirka dangane da tarbar 'yan gudun hijira da wadanda ya
Watanni shida bayan da kasar Uganda ta rufe iyakokinta da DRC, saboda yadda kungiyar M23 take kama yankuna, ta sake
Tashar talabijin din 'almayadin' ta ce, wata majiya mai karfi a jamhuriyar Nijar ta ce; An kusa kusa kawo karshen
Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Maitama Tuggar wanda ya yi hira a wata tashar talbijin din kasar ya yi amfani
Kungiyar al-shabab mai alaka da alka'ida ta kai harin kunar bakin wake a wani barikin soja da yake birnin Magadishu
Hukumar abinci ta duniya ta fara aikewa da kayan abinci zuwa kudancin Sudan, ta hanyar amfani da jiragen sama domin
Rahotanni da suke fitowa daga kasar ta Kenya sun ce tun safiyar yau Litinin ne 'yan sanda su ka rufe
Shugaban kasar Amurka ya baiwa takwaransa na Rasha kwanaki 50 ya kawo karshen yakin da yake yi da Ukraine Shugaban
Sojojin mamayar Isra'ila uku ne aka kashe a Gaza, Netanyahu ya bayyana hakan a matsayin maraice mai wahala Rundunar sojin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiya yayi kira ga kasashen musulmi su dunkule su hadakansu don fuskantar HKI. Tashar talabijin ta
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tura tawagar manya-manyan Jami'an gwamnati 25 zuwa jihar Katsina don halattar Jana'izan da za'a yiwa tsohon
Jiragen yakin HKI sun kai hare-haren kan kayakin sadarawa na yaki da ke yankin Suwaida na kudancin kasar ta Siriya.
Firay ministan kasar Iraki Mohammad Shi'a Assudani ya bayyana cewa akwai matukar bukatar kasashen Amurka da Iran su cimma yarjeniya