The latest news and topic in this categories.
Jaridar Wall Satreet Journal ta ambaci cewa kasashen Faransa da Birtaniya suna shirya yiyuwar aikewa da sojojin tabbatar da zaman lafiya a cikin kasar Ukiraniya idan an tsagaita wutar yaki.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Esma'il Baghae ya ti watsi da zargin kasar Faransa kan cewa It ace take son wargaza tsarin zaman lafiya a yankin kudancin Asiya. Tashar
Kasashen Tchadi da Senegal sun yi wa Faransa tuni akan cewa ba domin sadaukar da kan da kasashen na Afirka su ka yi ba , to da Faransa ba ta
Jaridar Wall Satreet Journal ta ambaci cewa kasashen Faransa da Birtaniya suna shirya yiyuwar aikewa
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Esma'il Baghae ya ti watsi da zargin kasar Faransa
Kasashen Tchadi da Senegal sun yi wa Faransa tuni akan cewa ba domin sadaukar da
Kasashen Afirka wadanda kasar Faransa tayi wa mulkin kasar suna ci gaba da korar sojojin
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta karyata zargin da Shugaban Sojin kasar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran