Sojojin Jamhuriyar Musulinci ta Iran, sun sha alwashin daukar matakin kai hari kan duk wasu dakarun kasashen waje da suka... Read more
Ofishin Babban Kwamishinan Kare Hakkin Dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya a yankunan Falasdinawa da aka mamaye ya amince da... Read more
Iran ta ce tana nazarin amsar da Amurka ta gabatar mata a game da shawarwarin nan guda 14 da ta... Read more
Bayanai sun ce an mika ma’aikatan jirgin ruwan kasuwanci na Iran Touska, wanda Amurka ta kwace a matsayin wani bangare... Read more
Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Sun gabatar da shawara don kawo karshen yakin, kuma yanzu haka dabara... Read more
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa: Zai yi nazarin shawarar da Iran ta gabatar Shugaban Amurka Donald Trump... Read more
Mataimakin Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya jadadda cewa: Iran tana da karfin tabbatar da tsaron yankin Mataimakin Shugaban... Read more
Jami’in Iran ya bayyana cewa: Kasashe da dama suna tuntubar Iran game da wucewa ta mashigar ruwan Hormuz Mataimakin Ministan... Read more
Adadin mutanen da suka yi shahada sakamakon hare-haren da sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila suka kai kan Gaza ya kai 72,608... Read more
Kamfanin dillancin labarun Reuters ya nakalto wata majiya biyu tana nuni da Shirin kamfanin na dakatar da ayyukansa, bayan gajiyawa... Read more
Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta gargadi Amurka akan ci gaba da killace tashoshin jiragen ruwanta. Hedikwatar Sojojin Iran na Tsakiya... Read more
A Amurka an fara aza ayar tambaya game da batun tsaro ga mayan jami’an tsaron kasar bayan harin da wani... Read more
Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulinci ta Iran, Abass Araghchi, ya fa wani ran gadin aiki a kasashen Pakistan, Oman da... Read more
Wani masanin tattalin arziki dan kasar Amruka Jeffrey Sachs ya bayyana cewa; A halin yanzu duniya tana shiga cikin wata... Read more
Kasar China ta soki Amurka kan shiga harkokinta da Iran, tare da bayyana lamarin kwace jirgin ruwan dakon kaya da... Read more
A shafinsa na X kafin rangadin da zai yi, Araghchi ya rubuta cewa: “Zan fara rangadin zuwa Islamabad, Muscat, da... Read more
A ranar Juma’a, farashin man fetur a Amurka ya tashi da centi 3, inda ya kai daloli 4.06 ga galan... Read more
Sharhin zai yi magane kan furucin wakilin Iran a Majalisar Dinkin Duniya kuma jakadanta na din din din a Majalisar... Read more
Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta bayyana harin da Amurka ta kai kan jirgin ruwan ta a matsayin keta yarjejeniyar tsagaita... Read more
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya bayyana cewa Amurka ba da gaske ta ke yi ba a cikin mu’amalarta... Read more