The latest news and topic in this categories.
Wasu gungun ‘yan majalisar dattijan Amurka sun gargadi babban mai shigar da kara na kotun hukunta manyan laifuka ta duniya (ICC) kan yuwuwar daukar duk wani mataki da kotun ka
Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya ta musamman kan kare hakkin bil'adama a yankin Falasdinu, Francesca Albanese, ta yi nuni da cewa, dole ne a bar Dr. Abu Sitta ya ba da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta sanar da cewa, mummunan martanin da mahukuntan Amurka suka mayar a kan zanga-zangar goyon bayan Falasdinu a kasar, ya saba wa dokokin Amurka kan
Turkiyya ta dakatar da fitar da dukkan kayayyaki da kuma shigar da su Isra'ila, a
Jagoran kungiyar Ansarullah, da aka fi sani da ta ‘yan Houthi a kasar Yemen, ya
A Amurka daruruwan jami'an yan sanda ne suka mamaye jami'ar Columbia da ke birnin New
Kasar Malaysia, ta bukaci kasashen Larabawa da na Musulmi da su tashi haikan domin ganin
Hukumar kare hakkin dan’adam ta MDD ta fitar da bayani a jiya Talata akan yadda
Shugaba, Vladimr Putin, na kasar Rasha, ya ce zai kare yanci da hurimi da tsaron kasarsa da mutuncin gwamnatinsa. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin da ake rantsar da
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce farmakin da Isra'ila ta kai a Rafah zai kawai kara tsananta bala'in jin kai a yankin da aka yi wa kawanya. A cikin
Shugaban kasar ta Uzbakestan Shaukat Mir Dhiyayif wanda ya gana da sabon jakadan jamhuriyar musulunci ta Iran a kasarsa Muhammad Ali Askandari, ya ce; Iran Kasa Ce Mai Karfin Soja
Asusun kananan yara na MDD, ( UNICEF) ya yi gargadi akan kai wa yankin Rafah da HKI take yi, yana mai cewa da akwai kananan yara da adadinsu ya kai
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa a cikin watan Afrilu sojojin HKI da su ka halaka sanadiyyar hare-haren Hizbullah,sun kai 3,yayin da wasu 37 su ka jikkata sanadiyyar hare-haren