Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Tsaron ‘yan ƙasa jan layi ne, kuma ba za su janye daga taruwa a... Read more

Hedikwatar Rundunar Soji ta Tsakiya ta Khatam al-Anbiya ta sanar da dakatar da ayyukan soji kan sharudan doka Hedikwatar Rundunar... Read more

Rundunar tsaron juyin juya halin Musulunci ta kai hari da makami mai linzami a matsayin ramuwar gayya kan harin da... Read more

Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa Hamas da Jihadul-Islami sun yaba da martanin da Iran ta mayar kan laifuka da keta dokokin ‘yan... Read more

Rahotanni sun bayyana cewa dakarun sojin kasar yamen sun sanar cewa za su dauki mataken soji kan muradun HKI a... Read more

Rahotanni da suke fitowa daga Haramtacciyar Kasar Isra’ila sun ce, makamai masu linzamin da Iran ta harba sun sauka a... Read more

Ministan cikin gida na Pakistan Mohsin Naqvi ya isar da sako na musamman daga FiraMinistan kasar Shehbaz Sharif wanda ya... Read more

Jami’an leken Amurka sun nuna damuwa game da “barazanar leken asiri” da Isra’ila ke fuskanta yayin da Washington ke tattaunawa... Read more

Gwamnatin Tehran ta yi Allah wadai da harin Amurka kan tashoshin na’urorin radar na kasar, inda ta kira shi da... Read more

kungiyar gwagwarmaya ta Hamas tayi tofin Allah tsine game da kisan kare dangi mafi muni da HKI ke yi kan... Read more

Jakadan kasar China a Tehran  ya bayyana cewa dole kasashen duniya su amince da ikon kasar Iran a kan mashigar... Read more

Paparoma Leo 14, ya bayyana a jiya Asabar kan cewa, yakin da Amurka da HKI suka dorawa kasar Iran a... Read more

Ministan cikin gida na kasar Pakistan Sayyid Mohsen Naqavi ya ce ya taho da sako na musamman daga babban kwamandan... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Sun tabbatar wa China cewa Iran tana da ‘yancin yin amfani da shinfida... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya tattauna kan ci gaban yankin Gabas ta Tsakiya tare da takwaransa na Saudiyya Ministan Harkokin... Read more

Tawagar Iran a Majalisar Dinkin Duniya ta jaddada cewa: Samar da mafita mai kyau a mashigar ruwan Hormuz ita ce... Read more

Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi tsokaci kan labaran karya da kafofin watsa labaran Amurka ke yadawa game da tattaunawa... Read more

Babban jami’in kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas a Gaza ya bayyana cewa: Zaman tattaunawa kan batun Falasdinu ya lalace ne... Read more

Ministan harkokin wajen Iran wanda ya kai ziyarar aiki a kasar China domin tattauna hanyoyin bunkasa alaka a tsakanin kasashen... Read more

Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan tambayar cewa; Shin mafarkin cikakken ikon Amurka kan duniya ya ƙare?... Read more