The latest news and topic in this categories.
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga ma’aikatan kotun duniya ta ICJ wadanda suke aikinsu a gaza ba. Tashar Talabijin ta Aljazeera
A ranar Juma'a 10 ga watan Mayu ne ake sa ran babban taron Majalisar Dinkin Duniya zai kada kuri'a kan daftarin kuduri na amincewa da baiwa Palasdinu damar zama cikakkiyar
Iran ta yi kakkausar suka kan kutsen da Isra'ila ta yi a birnin Rafah dake kudancin Gaza duk da gargadin da kasashen duniya suka yi na cewa hakan zai haifar
Iran ta yi kakkausar suka kan kutsen da Isra'ila ta yi a birnin Rafah dake
Shugaba, Vladimr Putin, na kasar Rasha, ya ce zai kare yanci da hurimi da tsaron
Wasu gungun ‘yan majalisar dattijan Amurka sun gargadi babban mai shigar da kara na kotun
Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya ta musamman kan kare hakkin bil'adama a yankin Falasdinu, Francesca Albanese,
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta sanar da cewa, mummunan martanin da mahukuntan Amurka suka
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya yabawa kasar Turkiya kan dakatar da huldar kasuwanci da HKI saboda kissan kiyashin da take yi a gaza. Ya kuma kara
Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta gargadi HKI kan duk wani harin da zata kaiwa Falasdinawa a garin rafah na zirin Gaza. Ta kuma kara da cewa idan ta kuskura
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga ma’aikatan kotun duniya ta ICJ wadanda suke aikinsu a gaza ba. Tashar Talabijin ta Aljazeera
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar ta bada umurni ko ta hana dangantakar kasuwanci tsakanin Iran da Pakistan ba. Kamfanin dillancin
JMI tana daga cikin kasashe kadan a duniya wadanda suke da fasahar jinyar cutar rashin daukar ciki a wajen mata. Kamfanin dillancin labaran IRIB-News ya nakalto shugaban kungiyar likitocin masu
Shugaban kungiyar Hamas, Osama Hamdan, ya gudanar da wani taron manema labarai, inda ya tabbatar da cewa, farmakin da sojojin Isra’ila suka kai a Rafah, bas u fita lafiya ba