The latest news and topic in this categories.
A ranar 25 ga watan Afrilun shekara 1980 ne gwamnatin kasar Amurka na lokacin ta yi yunkurin farwa kasar Iran da yaki sannan ta kwato ma’aikatan ofishin jakadancinta kimani 50
Ma’aikatar baitul malin Amurka ta bada sanarwan dorawa kamfanoni biyu da kuma mutane 4 takunkuman tattalin arziki, tare da zarginsu da ayyukan barna ta yanar gizo. Kamfanin dillancin labaran IRNA
A yau Talata ne babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran ya isa birnin Saint Petersburg na kasar Rasha da zummar halartar taron tsaro na kungiyar Brics. Taron wanda
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Tehran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminae yay i
Shahidan da ake jana’izar tasu a yau a nan Tehran su ne Birgediya janar Muhammad
Tun da misalin karfe 10;00 safiyar yau Juma’a ne dai alummar kasar Iran ta fara
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khamina’e ya bukaci
Iran: Jami’an Tsaro Na Kan Iyaka Wadanda Aka Kaiwa Hari A Sistan Buluchistam Sun Yi Shahada
Shugaba Basshar Asad wanda ya karbi bakuncin ministan harkokin wajen kasar Bahrain, Abdullatif Bin Rashid al-Zayyani, bangarorin biyu sun tattauna hanyoyin sake mayar da alaka a tsakaninsu da kuma bunkasa
Kungiyar mata ta kwallon kafar ta Iran ta sami nasarori har sau uku, ta kuma yi canjaras sau daya da a karshe hakan ya mayar da ita zama gwarzuwa a
Limaman masallatai a kasar Amurka da kuma malaman addini fiye da 100 ne suka bayyana goyon bayansu ga daliban jami’o’ii a kasar wadanda suke zanga zangar goyon bayan falasdinawa, wadanda
Rahotanni sun bayyana cewa da dubun dubatan alummar kasar birtaniya suka cika manyan titunan birnin London a ranar ta 28 ta gudanar da zanga-zangar yin tir da kisan kiyashin da
Ministan sufuri na kasar iran Mehrdad bazarpash da takwaransa na kasar Cuba Edwardo Dovila sun tattauna a nan birnin Tehran game da hanyoyin da za’a bi wajen kara fadada dagantakar
Mataimakin sakatare Janar din kungiyar hizbullah ta kasar Labanon shaikh Na’im Qasim ya bayyana cewa martanin Hizbullah zai kasance mafi muni inda gwamntin Isra’ila ta yi gigin kai mata hari,