The latest news and topic in this categories.
Kasar Iran ta yi Allah wadai da matakin da majalisar dokokin Canada ta dauka kan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir
Iran ta yi maraba da matakin babban zauren MDD, na neman kwamitin sulhu ya amince da falasdinu a matsayin kasa mamba a majalisar. Jakadan dindindin na Iran a Majalisar Dinkin
A Iran, yau ake kada kuri’a a zaben neman cike gurbi na ‘yan majlaisar dokokin kasar, domin tantance makomar kujeru 45 da suka rage a majalisar mai wakilai 290. Jagoran
A gefen taron OIC wanda ke gudana a halin yanzu a birnin Banjul na kasar
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya bar birnin Tehran zuwa Banjul babban birnin
Jakadan kasar Iran a MDD ta jaddada bukatar kasar Falasdinu ta zama mamba a MDD
Ministan kasuwanci da masana'antu na Nijar Malam Seidou Asman, ya ziyarci Iran, inda ya halarci
Jagoran Juyin Juya halin Musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya bayyana cewa zirin
A ci gaba da nuna goyon baya ga al’ummar zirin Gaza, daliban jami'ar Queen Mary da ke birnin Landan sun kafa sansani tare da neman a janye duk wasu yarjeniyoyi
Wani babban hafsan sojan Amurka ya ajiye aikinsa domin nuna kyamarsa ga goyon bayan da kasarsa ke bai wa Isra’ila da ke kashe Falasdinawa. Hafsan sojan mai mukamin Manjo, Harrison
Jami'an na gwamnatin Biden guda biyu sun ce Isra'ila ta tattara isassun sojoji a gefen birnin Rafah domin kaddamar da wani gagarumin farmaki a cikin kwanaki masu zuwa. Sai dai
Ofishin yada labarai na gwamnatin Gaza ya ce asibitoci ba sa aiki a arewacin yankin da aka yi wa kawanya. Sojojin Isra'ila sun ba da umarnin ficewa tare da kara
Iran ta bakin Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar, ta ce faransa ba ta da hurimun tsoma baki a harkokin shari’ar kasar. Nasser Kanaani ya bayyana cewa : Faransa na amfani
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin zai ziyarci kasar Sin a ranakun 16 da 17 ga watan Mayu bisa gayyatar Xi Jinping, kamar yadda fadar Kremlin ta sanar a yau Talata.