Search
Close this search box.

Kungiyar Kwallon kafar Iran Ta Mata Ta Sami Nasara A Wasannin Kafa

Kungiyar mata ta kwallon kafar ta Iran ta sami nasarori har sau uku, ta kuma yi canjaras sau daya da a karshe hakan ya mayar

Kungiyar mata ta kwallon kafar ta Iran ta sami nasarori har sau uku, ta kuma yi canjaras sau daya da a karshe hakan ya mayar da ita zama gwarzuwa a wasannin Asiya ta Tsakiya.

Ita dai kungiyarn kwallon kafan ta mata ta Iran da shekarunsu ke kasa da 18 ta sami galaba akan twakwararta ta kasar Kyrkizia ne a watan da aka yi a jiya Lahadi.

Gabanin wannan kungiyar ta sami nasara akan Ubakestan da ci 4-2, sai kuma da  Turkimanistan da ta zurwa kwallaye 7, yayin da ta ci kungiyar kwallon kafa ta Tajiksitan kwallaye 5.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments