The latest news and topic in this categories.
Ministan kasuwanci da masana'antu na Nijar Malam Seidou Asman, ya ziyarci Iran, inda ya halarci taron Iran da kasashen Afrika karo na biyu da aka bude a ranar 26 ga
Jagoran Juyin Juya halin Musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya bayyana cewa zirin Gaza ne damuwar duniya ta farko a yau. A yau, Gaza ita ce babban kalubalen
Shugaban Hukumar Makamashin Nukiliya ta Iran (AEOI) ya ce a wani mataki na hadin gwiwa tsakanin Jamhuriyar Musulunci da Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA), kasar, ta baiwa
Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi wanda ya gana da mataimakin shugaban majalisar koli ta
A cikin yankuna da dama na Iran al’ummar kasar sun fito kan tituna domin yin
A wani bayani da ma’aikatar harkokin wajen Jamhuriyar musulunci ta Iran ta fitar ta bayyana
Dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran sun fitar da bayani akan hare-haren da
Jakadan Jamhuriyar Musulunci Ta Iran a MDD, Amir Sa'id Iruni ya bayyana cewa; Idan har
Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira ga Kwamitin Sulhu na Majalisar da ya tabbatar da 'yancin Falasdinawa ta hanyar amincewa da kasar a matsayin mamba a majalisar. Kudirin
Bayanai daga Mali na cewa, daruruwan mahalarta da suka halarci taron tuntubar kasa da ya kamata ya da shawarar hanyoyin warware rikicin tsaro da siyasa a kasar sun ba da
Kasar Afrika ta Kudu, ta sake komawa Kotun Duniya ta (ICJ), inda take neman kotun ta fitar da wani sabon umarni kan Isra'ila, wadda ta zargi a watan Disamba da
Shugaban Colombia ya yi kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta bayar da sammacin kame firaministan Isra'ila kan kisan kiyashi a zirin Gaza. Gustavo Petro
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton barazanar da Masar ta yi wa Isra'ila na soke yarjejeniyar Camp David idan ba ta dakatar da ayyukanta a birnin Rafah ba,
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin birnin Quds bayan da 'yan Isra'ila mazauna yankin suka cinna wuta a kewayen ginin a