The latest news and topic in this categories.
Limaman masallatai a kasar Amurka da kuma malaman addini fiye da 100 ne suka bayyana goyon bayansu ga daliban jami’o’ii a kasar wadanda suke zanga zangar goyon bayan falasdinawa, wadanda
Gwamnatin kasar Amurka ta yi amfani da hakkin VETO a kwamitin tsaro na MDD don haka bukatar kasar Falasdinu ta zama mamba na din din din a majalisar a jiya
Shugaban kungiyar Agajin ta Falasdinawa Unrwa ya bayyana yadda HKI take kokarin ganin an rusa kungiyar tasu da kawo karshen ayyukan da take yi musamman a Gaza. Ita dai Unrwa
Limaman masallatai a kasar Amurka da kuma malaman addini fiye da 100 ne suka bayyana
Gwamnatin kasar Amurka ta yi amfani da hakkin VETO a kwamitin tsaro na MDD don
Shugaban kungiyar Agajin ta Falasdinawa Unrwa ya bayyana yadda HKI take kokarin ganin an rusa
Kungiyoyin kare hakkin bil’adama su 250 sun fitar da sanarwa wacce a cikin su ka
An tsara cewa za a yi zaben ne dai a ranar 25 ga watan Febrairu
Bankin raya kasashen Musulmi (IDB) ya fara tattaunawa da jami’an gwamnatin kasar Iran a birnin Riyad na kasar Saudiya, don samar da kudade wadanda zata yi amfani da su don
Mayakan kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun yi luguden wuta da makamai igwa a kan sansanin sojojin HKI a kan tuddan Kafar shuba na kasar Lebanon da take mamaye da
Mutanen a kasashen duniya da dama suna ci gaba da zanga zangar goyon bayan al-ummar Falasdinu da kuma yin allawadai da HKI. Kamfanin dillancin labaran IRIB.NEWS na kasar Iran ya
JMI tana halattar taron baje kolin fasaha mafi girma a duniya a karo na 9 wanda ake gudanarwa a halin yanzu a kasar Italiya. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar
Ministan harkokin wajen kasar kasar Iran ya bayyana cewa tsaron tekun farisa yana hannun kasashen yankin ne kawai. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto Amir Hussain Abdullahiyan
Shugaba Bola Ahmed Tunubu na tarayyar Najeriya, ya bayyana cewa cire tallafin makamashin da yayi a farkon wannan shekarar ya zama dole don kada kasar ta tsiyace. Shugaban ya bayyana