rahotanni sun bayyana cewa sojojin Isra’ila sun kama falsdinawa guda 100 a fadin yankin gabar yammacin kogin jodan  daga lokacin... Read more

Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Suna sa ido sosai kan duk wani motsin Amurka Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya mayar da martani ga shugaban Amurka kan mamakin dalilin da yasa Iran ba ta mika... Read more

Mayakan kungiyar ISIS da aka mayar daga Siriya ba za su ci gaba da zama a Iraki har abada ba,... Read more

Kungiyar ta’addanci ta ISIS ko kuma Da’ish ta yi kira da a kai hari a Siriya kuma ta dauki alhakin... Read more

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Esmail Baghaei ya yi tir da kalaman jakadan Amurka a HKI dangane da shirin... Read more

Kungiyar Hezbollah ta Lebanon, tace ba ta da wani zabi illa ta kare janta bayan munanen hare haren da Isra’ila... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya mayar da martani ga ikirarin shugaban Amurka yana cewa: Ya yi magana da hujja Ministan... Read more

Tsohon ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa; Idan Amurka ta yi kuskuren kaddamar da hari kan Iran, to... Read more

Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ayyana dakarun sama da na ruwa na Tarayyar Turai a matsayin ‘yan ta’adda Ma’aikatar Harkokin... Read more

Kasar Lebanon tana ci gaba da fuskantar hare-haren wuce gona da iri, inda aka samu karin shahidai da dama da... Read more

 Rahotannin da suke fitowa daga Gaza suna nuni da cewa, duk da gushewar watanni 4 daga tsagaita wutar yaki ,... Read more

Kwamandan sojoji masu kare iyakokin Iran ya Kanar Ali Akbar Jawidan ya bayyana cewa; a cikin makwanni kadan da su... Read more

Jakadan Amurka a Tel Aviv  Mike Huckabee ya bayyana cewa; Abu ne da zai zama karbabbe, idan har Isra’ila ta... Read more

Wani sakamako na sauraron ra’ayin jama’a da aka yi a Birtaniya ya nuna cewa mafi yawancin mutanen kasar ba su... Read more

kungiyar gwagwarmaya ta Hamas ta ce isra’ila tana takurawa falasdinawa sosai wajen isa zuwa ga masallacin kudus a ranar farko... Read more

kugiyar kare hakin bil adama Human right watch ta kasa da kasa tayi gargadin cewa komawar shugaban kasar  Amurka  Donald... Read more

Rahotanni sun nuna cewa akalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu guda 25 kuma suka jikkata a... Read more

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Bangaren Amurka bai gabatar da shawarar rage sinadarin yuranium da Iran ke sarrafawa... Read more

Rasha ta jaddada goyon bayanta ga halaltattun haƙƙoƙin Iran a tattaunawar makamashin nukiliya Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha ta sanar da... Read more