Jaridar The Times ta wallafa cewa: Kasar Birtaniya tana takaita matakan soji da Trump ke son dauka kan Iran Jaridar... Read more
Babban mai bada shawara ga Trump ya bayyana cewa: Sharadinsu na amincewa da sake gina Gaza shi ne kwance makaman... Read more
Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Kimanin Falasdinawa 5,000 ne suka rasa matsugunansu sakamakon hare-haren tsagerun yahudawa ‘yan kaka... Read more
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce duk wani mataki da za’a dauka game da Gaza dole ya dakatar da... Read more
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce: Duk wani hari kan kasarsa zai sanya sansanonin makiya su fuskanci hare-haren... Read more
Majalisar Dinkin Duniya ta jadadda cewa: Ci gaba da tattaunawa tsakanin Iran da Amurka ya zama dole domin kauce wa... Read more
Shugaban Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya ya ce: Ana ci gaba da tuntubar juna game da Iran, kuma... Read more
Kungiyar Hamas ta jaddada cewa: Ba za a yin nasara a kan kungiyar ba duk da gagarumin barna da aka... Read more
kungiyar gwagarmayar musulunci ta Hasam tayi Tir da taron da shugaban kasar Amurka ya gudanar na mambobin tabbatar da zaman... Read more
rahotanni sun bayyana cewa kimanin falasdinawa 3 ne suka mutu sakamakon harin da sojojin HKI suka kai a yankin gaza... Read more
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Babban abin da ya fi muhimmanci shi ne biyan bukatun al’umma Shugaban kasar Iran... Read more
Iran ta yi gargaɗin cewa: Kasancewar jiragen ruwa daga wasu ƙasashen da ba na yanki ba a Yammacin Asiya ba... Read more
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta bayyana hannun hukumomin leƙen asiri guda 10 na ƙasashen waje a cikin tarzomar... Read more
Wani Bafalasdine ya yi shahada sakamakon harbin bindiga daga tsagerun yahudawan sahayoniyya ‘yan kaka gida Ma’aikatar Lafiya ta Falasdinawa ta... Read more
Ministan harkokin cikin gida na HKI Bezalel Smotrich ya yi kira ga gwamnatin kasar ta kodaitar ta kuma yi dukkan... Read more
Kasashe 85 na Majalisar Dinkin Duniya sun yi Allah wadai da matakin da Isra’ila ta dauka a baya bayab nan... Read more
Babban jami’i a rundunar sojan ruwan Iran Admiral Hassan Maksud ya fadi cewa; Za a yi atisayen sojan ruwa na... Read more
Rahotanni sun bayyana cewa jami’an yan sanda HKI sun tsananta kai hare-hare a masallacin Qudus kuma zai ci gaba a... Read more
Manajan kungiyar Agaji ta “Um Ali” dake Kasar Jordan,Samir Balqar, ya bayyana cewa; HKI tana karbar kudade da su ka... Read more
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto wata majiya ta kusa tana cewa; Da tsakiyar ranar yau ne za a bude... Read more