rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin yahudawan sahyuniya sun hana babban muftin yankin falasdinu shiga masallacin kudus na tsawon makon guda... Read more
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbasa Aragchi ya zanta ta wayar tarho tare da tokwaransa na kasar Saudia Faisal bin... Read more
kungiyar hadin kan kasashen larabawa ta bayyana cewa gamnatin yahudawan sahyuniya ta hana sakatare janar dinta Nabil Fahami kai ziyara... Read more
A yau Talata miliyoyin mutanen birnin Qum su ka fito kwansu da kwarkwatarsu na layi mai tsawon kilo mita 7... Read more
Rahotanni da suke fitowa daga birnin Damascuss na kasar Syria sun ambaci cewa; Wasu bama-bamai guda biyu sun tashi a... Read more
Gwamman yan majalisar dokokin birtaniya sun yi kira ga gwamnati da ta kakabawa Binjemin Natanyaho fira ministan isra’ila takunkumi da... Read more
Rahotanni da suka fito daga yankin falasdinu sun bayyana cewa akalla falasdinawa 6 sun yi shahada yayin da wasu guda... Read more
A Tehran Miliyoyin jama’a ne suka fito akan titunan Tehran a safiyar yau domin ban kwana da Jagoran juyin juya... Read more
A wani sabon harin da ‘yan sahayoniya su ka kai a cikin birnin Gaza, mutane 2 sun yi shahada, yayin... Read more
A safiyar Jumma ce, jiragen yakin kasar saudia suka shiga sararin samaniyar kasar Yemen da nufin hana jirgin saman fasinjar... Read more
Kakakin Majalisar Dokoki ta Lebanon Nabih Berri ya yi watsida yarjejeniyar zaman lafiya da AMurka ta shiga tsakani aka cimma... Read more
A sabbin bayanan da suke fitowa dangane da yarjeniyar mamayar kasar Lebanon wanda Gwamnatin kasar da kuma HKI zasu yi,... Read more
Jiragen yakin HKI sun yi luguden wuta kan tentunan yan gudun hijira Falasdinawa, a garin Khan Yunus na kudancin zirin... Read more
Jakadan Falasdinu a Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci al’ummar duniya da su dauki mataki na zahiri don dakatar da ci... Read more
Ministan Harkokin Wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Abbas Araghchi, ya isa Baghdad, babban birnin Iraki, a safiyar yau Lahadi. An... Read more
Sanarwar da dakarun kare juyin musulunci su ka fitar ta kunshi bayani akan cewa sun kai hare-haren mayar da martani... Read more
Bayanai daga Lebanon na cewa hare-haren Isra’ila sun kashe akalla mutane 13 tare da raunata wasu 31 a wannan Talata... Read more
Dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan kasar Iran wato IRGC, sun bada sanarwan kai hare hare kan kamfanin... Read more
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Esmail Bakaei ya bayyana cewa sojojin Iran basu kai wani hare kan kasar Saudia... Read more
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa Hamas da Jihadul-Islami sun yaba da martanin da Iran ta mayar kan laifuka da keta dokokin ‘yan... Read more