The latest news and topic in this categories.
Afirka ta Kudu ta yi kira ga kasashen duniya da suka hada da kawayen Isra'ila da kada su yi watsi da kisan kiyashin da ake yi wa Falasdinawa a zirin
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton barazanar da Masar ta yi wa Isra'ila na soke yarjejeniyar Camp David idan ba ta dakatar da ayyukanta a birnin Rafah ba,
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin birnin Quds bayan da 'yan Isra'ila mazauna yankin suka cinna wuta a kewayen ginin a
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin
Kungiyar Ansar Allah (Houthis) ta sanar a ranar Alhamis din nan cewa ta kai hari
Shugaban kasar ta Uzbakestan Shaukat Mir Dhiyayif wanda ya gana da sabon jakadan jamhuriyar musulunci
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa a cikin watan Afrilu sojojin HKI da su
Kafafen yada labaran yahudawan Sahyuniya sun ce da sanyin safiyar yau Talata sojojin Isra'ila sun
Kasashen Qatar, Saudiyya da Kuwait sun nuna halin damuwa tare da alhininsu kan hadarin jirgin shugaban kasar Iran Kasashen Qatar, Saudiyya da Kuwaiti sun bayyana alhininsu ga Jamhuriyar Musulunci ta
Gwamnatin kasar Rasha ta bayyana shirinta na taimakawa wajen nemo jirgin shugaban kasar Iran mai saukar ungulu Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha Maria Zakharova ta sanar
Dakarun Sarayar Al-Quds bangaren sojin sojin kungiyar Jihadul-Islami na Falasdinu sun nuna wani faifan bidiyo da ke nuna yadda suka harbo wani jirgin sama maras matuki ciki na ghwamnatin haramtacciyar
Tsohon kwamandan rundunar sojin yahudawan sahayoniyya a Gaza ya ce: Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suna yawo a Gaza, amma a fili yake cewa Isra'ila ba za ta cimma burin da
A Iran gidajen talabijin din kasar na watsa adu’o’I daga masalatai daban daban na kasar a daidai lokacin da ake ci gaba da neman jirgi mai saukar ungulu da ya
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Kemenei ya bayyana damuwarsa ga al'ummar Iran bayan da jirgin helikwafta da ke dauke da shugaban kasar Ibrahim Raeisi ya bata a