The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Ansar Allah (Houthis) ta sanar a ranar Alhamis din nan cewa ta kai hari kan jiragen ruwan Isra'ila "MSC DEGO" da "MSC GINA" a mashigin tekun Aden. A cikin
Shugaban kasar ta Uzbakestan Shaukat Mir Dhiyayif wanda ya gana da sabon jakadan jamhuriyar musulunci ta Iran a kasarsa Muhammad Ali Askandari, ya ce; Iran Kasa Ce Mai Karfin Soja
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa a cikin watan Afrilu sojojin HKI da su ka halaka sanadiyyar hare-haren Hizbullah,sun kai 3,yayin da wasu 37 su ka jikkata sanadiyyar hare-haren
Wasu gungun ‘yan majalisar dattijan Amurka sun gargadi babban mai shigar da kara na kotun
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi gargadin cewa, harin da Isra'ila ta
Tashar talabijin din ‘almasirha’ ta kasar Yemen ta bayar da labarin dake nuni da cewa;
Shugaba Basshar Asad wanda ya karbi bakuncin ministan harkokin wajen kasar Bahrain, Abdullatif Bin Rashid
Rahotanni sun bayyana cewa Papa roma farancis shugaban cocin katolika na duniya ya bada shawarar
A Iran an shiga neman jirgin shugaban kasar mai saukar ungulu da ya bata bayan hatsari dauke da shugaban kasar Ibrahin Ra’isi. Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari
Labaran da ba’a tabbatar ba sun bayyana cewa jirgin sama dauke da shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi da tawagarsa ya fadi a yankin Jalfa da ke cikin lardin Azerbaina
Mataimakin ministan harkokin wajen Iran ya jaddada cewa: Kasashen Iran da Rasha sun mayar da takunkumin Amurka zuwa wata babban dama ta bunkasa ci gabansu A yayin zaman babban taro
Dakarun Izzuddeen-Al-Qassam suna ci gaba da janyo hasara ga sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a birnin Rafah ‘Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da fuskantar sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra’ila
Dubban jama’a ne suka gudanar da gagarumar zanga-zanga a gaban majalisar dokokin Birtaniya domin nuna goyon bayan Falasdinawa Dubban daruruwan mutane ne suka fito zanga-zanga domin tunawa da cikan shekaru
Dubban yahudawan sahayoniyya sun gudanar da zanga-zangar neman ganin an cimma yarjejeniyar musayar fursunoni da kungiyar Hamas Dubban daruruwan yahudawan sahayoniyya ne suka gudanar da zanga-zanga a ranar Asabar a