The latest news and topic in this categories.
Hukuma mai kula da yara ta MDD wato UNECO ta bayyana damuwarta da yadda yara kanana a garin Rafah na kudancin zirin gaza suke rayuwa bayan mamayar da sojojin HKI
Masu hannu da shuni sun yi alkawarin samar da sama da dala Biliyan biyu don taimakawa zirin Gaza. A yayin taron da aka gudanar na masu ba da agaji na
Sakatare-janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi kira da a tsagaita bude wuta cikin gaggawa a zirin Gaza, da kuma sakin mutanen da aka yi garkuwa da su
Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da cewa; An yi amfani da makamansu wajen kashe
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga
A ranar Juma'a 10 ga watan Mayu ne ake sa ran babban taron Majalisar Dinkin
Iran ta yi kakkausar suka kan kutsen da Isra'ila ta yi a birnin Rafah dake
Shugaba, Vladimr Putin, na kasar Rasha, ya ce zai kare yanci da hurimi da tsaron
Shugabannin kasashen Larabawa sun bukaci da a gaggauta tsagaita bude wuta a zirin Gaza. Bayan wani taronsu a Bahrain, jiya Alhamis, Shugabannin kasashen Larabawa sun ce suna son a girke
Hukumar kwallon kafa ta Falasdinu ta bukaci, a dakatar da Isra'ila "nan take" daga hukumar kula da kwallon kafa ta duniya Fifa, kamar yadda Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Falasdinu
Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin da takwaransa na kasar Sin Xi Jinping sun amince su kara zurfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare, tare da tsawatar wa Amurka kan yin barazana
Majalisar tsarin mulkin A kasar Chadi, ta tabbatar da zaben Mahamat Idriss Deby a matsayin shugaban kasar, da kashi 61% na kuri'un da aka kada, inda ya yi wa manyan
Yayin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ke ci gaba da kaddamar da farmaki na soji a kan fararen hula a yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, kungiyoyin kare hakkin bil
Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ya tabbatar da cewa kashi 60% na mutanen da Isra’ila ta kashe a hare-haren da da ta ke kaiwa Gaza mata ne da kananan yara. A