The latest news and topic in this categories.
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin birnin Quds bayan da 'yan Isra'ila mazauna yankin suka cinna wuta a kewayen ginin a
Jami'an Isra'ila na ci gaba da raddi wa shugaban kasar Amurka Joe Biden wanda ya yi gargadin cewa Amurka ba za ta samar da makaman da Isra’ila za ta kai
Wata tawagar lauyoyi a kasar Holand ta bukaci fitar da takardar sammacin neman kama Benjamin Netanyahu kan zargin aikata laifin yaki Gidan talabijin na Aljazeera ya watsa labarin cewa: Wata
Jagoran kungiyar Ansarullah, da aka fi sani da ta ‘yan Houthi a kasar Yemen, ya
A Amurka daruruwan jami'an yan sanda ne suka mamaye jami'ar Columbia da ke birnin New
Kasar Malaysia, ta bukaci kasashen Larabawa da na Musulmi da su tashi haikan domin ganin
Hukumar kare hakkin dan’adam ta MDD ta fitar da bayani a jiya Talata akan yadda
Rahotanni sun bayyana cewa da dubun dubatan alummar kasar birtaniya suka cika manyan titunan birnin
Dakarun ‘yan tawayen Sudan na kungiyar Rapid Support Forces sun kai hare-hare da suka janyo mutuwar mutane da dama a garin El- Fasher Hare-haren Dakarun kai dauki gaggawa na Rapid
Gwamnatin JMI da kasat Vetnam sun rattaba hannu kan yarjeniyar aiki tare a bangaren harkokin tsarin cikin gida da kuma yansanda. Kamfanin dillancin labaran IRIB-NEWS daga Kwala lampa yana bayyana
Dubban falasdina mazauna yankin yamma da kogin Jordan ne suka fito zanga zangar tunawa da ranar Nakaba, ko kuma musiba ta shekara 1948, a lokacinda aka shelanta kafuwar HKI a
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan kai hare hare kan sansanin sojojin HKI a kan tuddan Golan na kasar Siriya da aka mamaye. Tashar talabijin ta Almayadeen ta
Shugaban kasar Iran sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana cewa jinin yara falasdinawa 15,000 wanda sojojin HKI suka kasha a Gaza a cikin watanni kimani 8 da suka gabata, shi ne
Daliban jami’ar ‘Queen Mary’ dake gabacin birnin London na kasar Butania sun shiga sahun daliban jami’o’ii a kasar Burtaniya wadanda suke goyon bayan Falasdinawa a Gaza, suke kuma yinn allawadai