The latest news and topic in this categories.
Kakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa gwamnatin kasar Iran tana jinjinawa kasashen duniya wadanda suka bukaci a kafa kasar Falasdinu mai zaman kanta a taron
Kasar Afrika ta Kudu, ta sake komawa Kotun Duniya ta (ICJ), inda take neman kotun ta fitar da wani sabon umarni kan Isra'ila, wadda ta zargi a watan Disamba da
Shugaban Colombia ya yi kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta bayar da sammacin kame firaministan Isra'ila kan kisan kiyashi a zirin Gaza. Gustavo Petro
Wasu gungun ‘yan majalisar dattijan Amurka sun gargadi babban mai shigar da kara na kotun
Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya ta musamman kan kare hakkin bil'adama a yankin Falasdinu, Francesca Albanese,
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta sanar da cewa, mummunan martanin da mahukuntan Amurka suka
Kakakin ofishin kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi game
Turkiyya ta dakatar da fitar da dukkan kayayyaki da kuma shigar da su Isra'ila, a
Wata tawagar manyan jami'an Amurka ta isa birnin Yamai domin tattaunawa kan shirin janye sojojin Amurka da gwamnatin Nijar ta bukata, kamar yadda ma'aikatar tsaron Nijar ta sanar a ranar
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya isa kasar Sin domin wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu inda zai gana da takwaransa Xi Jinping. Wasu hotuna da aka watsa a gidan
Adadin wadanda suka mutu sakamakon hare-haren da Isra'ila ta ke ci gaba da kaiwa a zirin Gaza ya kai 35,233, in ji ma'aikatar lafiya ta yankin a ranar Laraba. A
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Falastinu a yau ita ce batu na farko kuma gama gari ga dukkan kasashen musulmi Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana hakan
A cika tsawon kwanaki 222 da fara aiwatar da yaki kisan kare dangi kan al’ummar Falasdinu a Zirin Gaza Yakin da sojojin mamayar gwamnatin yahudawan sahayoniyya suke yi a Zirin
Jaridar Birtaniya ta bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila ba zata iya rusa kungiyar Hamas ba Jaridar "The Times" ta kasar Birtaniya ta buga wani bincike da ya yi tsokaci