The latest news and topic in this categories.
Daruruwan manya-manyan yan kasuwa daga kasar Rasha ne zasu ziyarci kasuwar baje koli na kayakin da ake kerawa a kasar Iran wadanda kuma za'a kaisu kasar Rasha. Kamfanin dillancin labaran
Gwamnatin kasar Rasha ta bukaci kamfanin dillancin labaran Reuters ta gyara labarinsa dangane yiyuwar mutuwar tsohon shugaban kasar Siriya a wani hatsarin jirgen saman da yake dauke da shi bayan
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na 'sharhin bayan labarai' shiri wanda yake kawo maku karin bayana kan daya daga cikin labarai
Jamhuriyar Nijar ta cimma yarjejeniya da kamfanin Glavkosmos na kasar Rasha a wannan Juma'a kan
Mataimakin ministan harkokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya bayyana cewa, bangaren Rasha yana gargadin Isra'ila
Mataimakin shugaban kasar Rasha ya sanar da cewa shugabannin kasashe 24 ne za su halarci
A wata hira da ya yi da mujallar Le Point a cikin kwanakin nan, ministan
Ministocin harkokin waje na kasashen Iran, Turjiyya da kuma Rasha sun hadu a gefen taron
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa, kasar Iran ba zata taba zama don tattaunawa da kasar Amurka ba a dai-dai lokacin take kara takurawa kasar da
Babban mai bawa jagoran juyin juya halin musulunci shawara kan al-amuran siyasa Ali Shamkhani ya bayyana cewa gwamnatin kasar Iran za ta ci gaba da kare shirinta na makamashin Nukliya
Khalilul Hay, shugaban kungiyar Hamas a Gaza, wanda ya halarci gangamin bikin cika shekaru 46 da nasarar juyin juya halin musulunci a kasar Iran, ya bayyana cewa yakin Tufanul Aksa
Sam Nujoma, dan gwagwarmaya neman yencin kasar Namibiya karkashin gwamnatin wariyar launin fata ta Afrika ta kudu, ya rasu a jiya Lahadi kamar yanda gwamnatin kasar ta Namibi a ta
Ma'aikatar harkokin wajen Masar ta sanar cewa, kasar za ta karbi bakuncin taron gaggawa na kasashen Larabawa a ranar 27 ga watan Fabrairun nan, domin tunkarar al'amura na baya-bayan nan
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta yi kokarin dakile duk wani makirce-makircen da makiya ke kitsawa. Shugaban na Iran ya bayyana hakan ne