The latest news and topic in this categories.
A wata ganawa da aka yi tsakanin babban sakataren kungiyar hadin kan kashen larabawa Ahmad Abul Gaith da manzon musamman na majalisar dinkin duniya Frankchzka Albaniz kan alamuran falasdinu ya
Rahotanni sun bayyana cewa Jagororin kungiyoyin gwagwarmaya da suka ziyarci ofishin jakadancin Iran dake birnin Damaskas na kasar siriya sun taya iran murna game da Nasarar da ta samu na
Babban maga takardar majsaliar dinkin duniya Antonio Gutteres yayi gargadi game da halin da ake ciki a yammacin Asiya cewa kuskure daya tak idan aka yi zai iya jefa duniya
Kungiyoyin Falasdinawa mabanbanta ne su ka yi kira ga al’ummun duniya da su fito kwansu
Kasashen Tajikistan da Kazhaskistan sun shiga cikin jerin masu yin tir da harin sojojin HKI
Sojojin HKI suna cigaba da kai wa kauyuka da garuruwan dake kudancin Lebanon hare-hare ta
Ma’aikatar kiwon lafiya a Gaza ta ce Adadin wadanda su ka yi shahadi sun kai
Kamfanin dillancin labarun “Irna” na Iran ya nakalto hukumar agaji ta “UNRWA” tana cewa, HKI
Kwamitin tsaro na yankin Kurdistan na kasar Iraki ya sanar da kama wani babban dan ta’adda na kusa da shugaban ISIS Abu Bakar Baghadadi A cikin wata sanarwa da kwamitin
‘Yan gwagwarmayar kasar Yemen sun harbo wani jirgin yakin Amurka yayin da yake kai hare-haren wuce gona da iri kan lardin Ma’arib na kasar Dakarun kasar Yemen sun sanar da
Wata tawaga a ma’aikatar tsaron Amurka {Pentagon} tana tattauna batun janyewar sojojin Amurka daga kasar Nijar Ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon ta sanar da cewa: Wata tawagar manyan jami’an Amurka
A jawabin da ya gabatar a gaban taron jama’ar birnin Mazandaran, Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya jaddada cewa: Suna da kwarewa a hare-haren mayar da martani musamman wadanda
Afrika ta Kudu ta bukaci kotun duniya da ta umarci Isra'ila ta dakatar da hare-haren da take kai wa Gaza. Hakan shi ne kawai a cewar Afrika ta Kudu ‘’dama
Shugabannin kasashen Larabawa sun bukaci da a gaggauta tsagaita bude wuta a zirin Gaza. Bayan wani taronsu a Bahrain, jiya Alhamis, Shugabannin kasashen Larabawa sun ce suna son a girke