The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar ta bada umurni ko ta hana dangantakar kasuwanci tsakanin Iran da Pakistan ba. Kamfanin dillancin
JMI tana daga cikin kasashe kadan a duniya wadanda suke da fasahar jinyar cutar rashin daukar ciki a wajen mata. Kamfanin dillancin labaran IRIB-News ya nakalto shugaban kungiyar likitocin masu
Shugaban kungiyar Hamas, Osama Hamdan, ya gudanar da wani taron manema labarai, inda ya tabbatar da cewa, farmakin da sojojin Isra’ila suka kai a Rafah, bas u fita lafiya ba
Asusun kananan yara na MDD, ( UNICEF) ya yi gargadi akan kai wa yankin Rafah
Abdoulaye Diop, ministan harkokin wajen kasar Mali ya yi kira ga kasashen musulmi su hada
Shugaban hukumar makamashin Nukliya ta Duniya Rafael Grossi ya isa birnin Tehran a safiyar yau
Falasdinawa fiye da 20 ne suka yi shahada da suka hada da kananan yara a
Gwamnatin kasar Rasha ta bayyana shirinta na taimakawa wajen nemo jirgin shugaban kasar Iran mai saukar ungulu Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha Maria Zakharova ta sanar
Dakarun Sarayar Al-Quds bangaren sojin sojin kungiyar Jihadul-Islami na Falasdinu sun nuna wani faifan bidiyo da ke nuna yadda suka harbo wani jirgin sama maras matuki ciki na ghwamnatin haramtacciyar
Tsohon kwamandan rundunar sojin yahudawan sahayoniyya a Gaza ya ce: Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suna yawo a Gaza, amma a fili yake cewa Isra'ila ba za ta cimma burin da
A Iran gidajen talabijin din kasar na watsa adu’o’I daga masalatai daban daban na kasar a daidai lokacin da ake ci gaba da neman jirgi mai saukar ungulu da ya
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Kemenei ya bayyana damuwarsa ga al'ummar Iran bayan da jirgin helikwafta da ke dauke da shugaban kasar Ibrahim Raeisi ya bata a
A Iran an shiga neman jirgin shugaban kasar mai saukar ungulu da ya bata bayan hatsari dauke da shugaban kasar Ibrahin Ra’isi. Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari