The latest news and topic in this categories.
Daliban jami’ar ‘Queen Mary’ dake gabacin birnin London na kasar Butania sun shiga sahun daliban jami’o’ii a kasar Burtaniya wadanda suke goyon bayan Falasdinawa a Gaza, suke kuma yinn allawadai
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hussain Amir Abdullahiyan ya bayyana cewa ci gaba da shishigin da gwamnatin kasar Amurka take yi a cikin al-amuran kasar Afganistan, yana kara rikita kasar.
Hukuma mai kula da yara ta MDD wato UNECO ta bayyana damuwarta da yadda yara kanana a garin Rafah na kudancin zirin gaza suke rayuwa bayan mamayar da sojojin HKI
Hukuma mai kula da yara ta MDD wato UNECO ta bayyana damuwarta da yadda yara
Ma'aikatar lafiya ta Gaza ta sanar da cewa adadin wadanda suka yi shahada a Gaza
Kasashen Larabawa sun yi maraba da kudurin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya kan batun neman
Amurka ta yi barazana ga babban lauya mai shigar da kara a kotun kasa da
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra’ila suna ci gaba da aikata laifin kisan kiyashi a Zirin Gaza na Falasdinu Sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya suna ci gaba da aikata laifin kisan kiyashi
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya yi shiru na minti daya domin girmamawa da kuma alhini na rasuwar shugaban kasar Iran marigayi Ibrahim Raisi, kamar yadda jakadan kasar Mozambique
Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran Sayyed Ali Khamenei ya fitar da wata sanarwa inda ya bayyana cewa, mataimakin shugaban kasar Mohammad Mokhber ne zai zama shugaban kasar na
Shugabannin sassa uku na gwamnatin Iran sun amince da ranar da za a gudanar da zaben shugaban kasa cikin gaggawa a kasar, kwana guda bayan da aka tabbatar da rasuwar
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi tsokaci kan kalaman mai shigar da kara na kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC, Karim Khan, kan kiran da ya yi na
Jagoran juyin Juya Halainb Musulunci a nan Iran Imam Sayyid Aliyul Khamina’ii ya fidda sakon taziyya na shahadar shugaban kasa Sayyid Ibrahim Ra’isi da wadanda suke tare da shi a