Pezeshkian: Iran Ba Ta Neman Tada Hankali A Yankin

Pezeshkian ya bayyana a jiya Litinin, 12 ga watan Agusta cewa: "Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta son kara tada rikici ko kawo cikas ga

Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Iran ba ta neman ta kara tada zaune tsaye a yankin

Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya tabbatar da cewa: Iran ba ta neman fadada yanayin tashin hankali da rashin tsaro a yankin.

Shugaban ya jaddada cewa: Iran ba ta neman fadada yanayin tashin hankali da rashin tsaro a yankin, amma za ta yi duk abin da za ta iya don kare tsaronta, muradun kasa, da kuma cikakken ikon yankinta.

Pezeshkian ya bayyana a jiya Litinin, 12 ga watan Agusta cewa: “Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta son kara tada rikici ko kawo cikas ga tsaro a yankin, amma za ta kare tsaronta, muradun kasa, da kuma cikakken ikon yankinta da dukkan karfinta.”

Ya kara da cewa: “A lokaci guda, karfafa jarin zamantakewa, inganta lafiyar jama’a, da kuma kara juriyar kasa suna daga cikin muhimman ginshikan karfin kasar.”

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted