Iran Ta Yi Tir Da Harin Amurka Da Saudiyya Kan Iraki

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta yi Allah Wadai da hare-haren wuce gona da iri da Amurka da Saudiyya suka kai a yankuna da dama a Iraki. A cikin wata sanarwa da ta fitar, Ma’aikatar Harkokin Wajen ta yi Allah Wadai da hare-haren Amurka da Saudiyya, wadanda suka kai kan yankuna da dama a Iraki, ciki […]
Ukraine ta tabbatar wa Iran cewa ba da gangan ta hari jirginta ba

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya yi kakkausar suka ga harin da Ukraine ta kai wa jirgin ruwan kasuwanci na Iran a Tekun Caspian a lokacin wata tattaunawa ta wayar tarho da takwaransa na Ukraine. Ya bayyana cewa ”Duk wani hari da aka kai wa ‘yan kasarmu ko muradunmu ba za a amince da […]
Iran : Ayyukan Amurka Da Isra’ila Babbar Barazana Ne Ga Duniya

Jakadan Iran kuma Mataimakin Wakilin Dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Gholamhossein Darzi, ya bayyana cewa haramtattun ayyukan Amurka da gwamnatin Isra’ila sun zama babbar barazana ga zaman lafiya da kwanciyar hankali, da tsaro na yanki da na duniya baki daya. Mista Darzi, ya bayyana a taron Kwamitin Tsaro kan halin da ake ciki a Gabas […]
Senegal Ta Goyi Bayan Mali A Yaki Da Ta’addanci

Kasar Senegal, ta nuna goyan bayan ta ga gwamnatin Mali a yakin da ta ke yi da ta’addanci. A yayin ziyarar da ya kai Bamako, Bassirou Diomaye Faye ya sake jaddada goyon bayan Senegal ga Mali a yakin da take yi da ta’addanci. Ya kuma jaddada kudirin Dakar na karfafa hadin gwiwarta da Bamako dangane […]
Iraqi: Mutane 20 Ne Su Ka Yi Shahada A Harin Amurka Da Saudiyya A Kasar Iraki

Dakarun sa-kai na Iraki _Hashdus-sha’abi-sun sanar da cewa adadin wadanda su ka yi shahada sanadiyyar harin hadin gwiwa na Amurka da Saudiyya ya kai 20. Sanarwar ta kuma ce, baya ga wannan adadin na shahidai da akwai kuma wasu mutane 30 da su ka jikkata. Hare-haren na Saudiyya sun shafi gundumomin Bagadad, Wasit, Nenava, Basra […]
Kasashen Equatorial Guinea Da Gabon Sun Warware Sabanin Kan Iyakokinsu Na Tsawon Shekaru 50

Wadanda su ka wakilci kasashensu wajen rattaba hannun su ne ministan harkokin wajen Equatorial Guinea Simeon Oyono Esono Angue, sai kuma shugaban kotun tsarin Mulki na kasar Gabon, Dieudonne Aba’a Owono
Mali: Shugaban Kasar Senegal Ya Fara Ziyarar Aiki A Kasar Mali

Kasar Mali dai tana shigar da mafi yawancin kaya daga kasashen waje ta hanyar tashar jiragen ruwan Dakar na kasar Senegal,sai dai an sami tsaiko saboda hare-haren masu jabun jihadi.
Rasha: Zelensky Ya Kai Wa Jirgin Ruwan Iran Hari Ne Saboda Ya Sami Karin Kudade

Jami’in diplomasiyyar kasar ta Rasha Rodion Miroshnik ya kuma ce; Furucin da ya fito daga Vladimir Zelensky na cewa Iran tana a matsayin barazana ga Ukirain manufarsa samun Karin kudade daga kasashen turai.
Sojojin Kasar Yemen Sun Kakkabo Jirgin Leken Asirin Saudiyya A Saman Garin Sa’adah

Rundunar Sojan Kasar Yemen ta sanar da harbo jirgin leken asirin Saudiyya wanda ya shiga sararin samaniyar kasar ta hanyar birnin Sa’adah, tana mai sake jaddada azamarta ta hana jiragen ruwan Saudiyyar wucewa ta mashigar Babal-Mandab.
Al-Adu Da Cikin Addinin Musulunci A Tarihi 10

10-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na Al-adu da ci gaban addini addinin musulunci a tarihi, wanda ni tahir amin yake kawo mako sau guda a ko wani mako. Da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu. ///… Madallah, masu sauraro idan kuna tare da mu […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 211

211-Assalamu alikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmi na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin al-kur’ani mai girma ko kuma cikin wasu littafan. Da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu a cikin shirimmu na yau. ////…Madallah, Masu sauraro idan kuna tare […]
IRGC Sun Kai Hare Kan San Sansanonin Sojojin Amurka A Kasar Jordan A Safiyar Yau Laraba

Dakarun IRGC na kasar iran sun kai hare hare kan sansanin sojojin Amurka a kasar Jordan tare da amfani da makamai masu linzami samfurin balistic. Tashar talabijan ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta nakalto majiyar dakarun na fadar haka ta kumakara da cewa ta kuma cilla makamai kan jiragen ruwan daukar ban fetur guda uku […]
Jiragen Yakin Saudia Da Amurka sun kai Hare Hare A kan wasu yankuna A Kasar Iraki

Wasu kafafen yada labarai a kasar Iraki sun bayyana cewa, jiragen yakin Amurka da Saudia sun kai hare hare a kan wasu yankuna a kasar Iraki wadanda suka hada da Ninawa Karbala da wasu wurare a safiyar yau Laraba. Majiyar gwamnatin kasar Iraki sun bayyana cewa saudia da Amurka sun kai hare haren ne kan […]
Gharibabadi: Mashigar Ruwa Ta Hurmuz Ba Zata Koma Kamar Yanda Take Kafin Yaki Ba

Mataimakin ministan harkokin wajen Kazim Gharib abada ya bayyana cewa mashigar ruwa ta Hurmuz ba zata sake komawa kamar yanda take kafin yaki ba. Kuma duk wani kokari na yin hakan zai gamu da maida martani mai tsanani. Kamfanin dillancin labaran Tasnim ya nakalto mataimakin ministan yana fadar haka a wani shirin mai suna “lokacin […]
Cibiyar Khatamul Ambiya (s) Ta Ja Kunnen Amurka Danagne Da Amfani Da Kudadenta

Kakakin cibiyar sojojin kasar Iran rundunar Khatamul Ambiya a nan Tehran ya ja kunnen Amurka dangane da amfani da dukiya ko kudaden kasar da ta tsare a kasashen wajen don bawa wasu kasashen ko kafanoni kamar yanda shugaban kasar Amurka ya fada. Kamfanin dillancin labaran SINA na kasar Iran ya nakalto Ibrahim Zolfikar na fadar […]
Putin Ya Yaba Da Kwakwalen Iran ‘Mosquito Fleet’ Ya Bukaci Sojojin Rasha Su Kera Irinsu

Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin yay aba da aikin kananan jiragen ruwa na kasar Iran wadanda ake kira ‘mosquito Fleet’ wadanda suke ayyukan masu muhimmanci a yakin da Iran take fafatawa da sojojin Amurka a kudancin kasar. Kamfanin dillancin labaran (ISNA) na kasar Iran ya nakalto shugaban kasar Rasha yana fadar haka a wani jawabin […]