The latest news and topic in this categories.
Asbitoci guda biyu a gaza suna dab da dakatar da ayyukan ceton rayuwan falasdinawa saboda karewar makamashi a injunan bada wutan lantarki na su. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar
Kungiyar tattalin arziki ta BRICS ta fara tattaunawa don samar da makamashi wanda ko wace kasa a duniya tana iya samunsa. Kamfanin dillancin labaran IP na kasdar Iran ya nakalto
Asbitoci guda biyu a gaza suna dab da dakatar da ayyukan ceton rayuwan falasdinawa saboda
Kungiyar tattalin arziki ta BRICS ta fara tattaunawa don samar da makamashi wanda ko wace
Dubban mutane ne a birnin Amman babban birnin kasar Jordan suka gudanar da zanga-zanga bayan sallar Juma'a domin yin Allah wadai da sake dawo da laifukan da Isra'ila ke aikatawa
Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar Turai sun ce, tsagaita bude wuta nan take a Gaza ya zama dole. Da yake magana a wani taron kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya,
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya sanar da cewa, yara a Gaza suna fuskantar matsakar kwakwalwa da ba a taba ganin irinsa ba a kan
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya yi kira ga kasashen duniya da su kawo karshen rikicin da Isra'ila ke ci gaba da haifarwa a yankin gabas ta tsakiya.
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta fitar da wata sanarwa dangane da shahadar Salah al-Bardawil, mamba a ofishin siyasa na kungiyar kuma wakilin majalisar dokokin Falasdinu. A rahoton tashar Al-Alam,
Kungiyar da ke sa ido da kare hakkin dan adam ta Syria (SOHR) ta fitar da fayafan bidiyo guda hudu da ke dauke da hotunan azabtarwa da kisa da jami’an