Iraki Ta Bukaci A Zurfafa Binciken Ilmin Jami’a Da Iran

Iraki Ta Bukaci A Zurfafa Dangantakar Binciken Ilmi Da Iran Ammar Hakim shugaban Jam’iyyar ‘Hikma’ ta kasar Iraki ya bukaci a kara zurfafa binciken ilmi a tsakanin daliban kasarsa da JMI. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Ammar Hakim yana fadar haka a lokacinda yake ganawa da ministan ministan kimiya da binciken […]
Yemen: Saudia Ba Zata Iya Dakatar Da Faduwar Makamata A Kanta Ba

Daya daga cikin manya manyan jami’an gwamnatin kasar Yemen ya bayyana cewa gwamnatin kasar Saudia bata isa ta hana makaman yemen fadawa kan kasar ba sai tare da biyan bukatar kasar na dauke dukkan takunkuman tattalin arzikin da kuma mutuncin kasar. Kakakin sojojin kasar Yemen burgedia Yahyah Saree ya bayyana cewa a yau Alhamis ma, […]
Iran Ta Bukaci Fadada Harkokin Kasuwanci Da Kasar Rasha

Ministan masana’antu, ma’adinai da kasuwanci na kasar Iran Seyyed Mohammad Atabak, ya bukaci kasar Rasha ta bada damar kara fadada harkokin kasuwanci da kasar Iran ta kungiyar Iran–Eurasian Economic Union Iran-EEU. Kamfanin dillancin labaran Mehrnews na kasar Iran ya nakalto ministan yana fadar haka a lokacinda yake ganawa da mataimakin firay ministan kasar Rasha Alexey […]
An Kama Ma’aikatan MOSAD 21 A Lardin Kirman Na Kasar Iran

Ministan ayyukan leken asiri na kasar iran ya bada sanarwan kama mutane 21 wadanda suke aikiwa hukumar leken asiri na HKI MOASAD a takaice da kuma wasu yan bindiga guda hudu a lardin kirman na kudu maso gabacin kasar. Kamfanin dillancin labaran ISNA na kasar Iran ya nakalto majiyar ma’aikatar leken asirin na fadar haka […]
Iran: Makaman Cikin Gida Sun Fi Na Kasashen Waje Inganci

Ministan riko na tsaron kasar Iran ya ce makaman da kamfanonin kera makamai na cikin gida suke samarwa sun fi inganci a kan mafi yawan makaman kasashen yankin daga ciki har da Amurka wacce take fama da karancin makamai bayan ta share watannin tana fafatawa da JMI. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya […]
Sojojin Isra’ila 2 Sun Halaka A Kudancin Kasar Labanon

Sojojin isra’ila guda biyu sun hallaka wasu guda 7 kuma sun mummunan launi
Kungiyar Kwallon Mata Ta Najeriya Ta Tsallake Rijiya Da Baya

sannu ba ta hana zuwa sai dai a dade baa jeba yanzu dai super falconet ta daga tuta da ci 6-2
Newyork Times:Trump Bai yi Nasara A Yakin Da Ya Kai Wa Iran Ba

Jaridar newyorl times ta wallafa bayanai dake nuna rashin nasarar Amurka a yakin da ta kaddamar kan kasar iran
Najeriya Da Benin Zasu Yi Hadin Guiwa Wajen Samar Da Tsaro

kasashen najeriya da jamhuriyar benin suna bakin kokari wajen yin hadin guiwa don kare iyakokin kasashensu
Sojojin Iran Sun Kama Yan Ta’adda 8 A Kudancin Kasar

aci gaba da kokarin da dakarun kare juyin musuluci ta iran ke yi sun kama yan taadda guda 8 a kudancin kasar
Iran : Akwai Ci Gaba A Tattaunawa Da Oman Kan Mashigin Hormoz

Tattaunawar na da nufin tsara zirga-zirgar jiragen ruwa cikin aminci a mashigin Hormuz.
Isra’ila : Trump Na Neman Yarjejniya Da Iran ‘ko ta halin kaka’

Washington ba ta yi wa Isra’ila bayani kan tattaunawar da ta yi da Iran game da mashigar Hormuz.
Aljeriya Zata Fara Fitar Da Ganga Miliyan Daya Na Mai A Rana

Wannan ya biyo bayan matakin da Kasashe bakwai na OPEC+ suna dauka na kara ganga mai 188,000 a kowace rana, domin daidaiton kasuwar mai.
Kasashen Musulmi Sun Bukaci Hadin Kai Kan Masallacin Kudus

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Isra’ila ke ci gaba da keta alfarmar masallacin
Fitar Da Kayayyaki Daga Afirka Ya Karu Da Kashi 14%

Hakan ya sanya Afrika ta biyo bayan Asiya a cewar wani rahoto da Hukumar Kasuwanci ta Duniya (WTO) ta fitar