Araghchi ya karbi sakon Pakistan ga Ayatollah Khamenei

Ministan cikin gida na Pakistan Mohsin Naqvi ya isar da sako na musamman daga FiraMinistan kasar Shehbaz Sharif wanda ya yi wa Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ayatollah Seyyed Mojtaba Khamenei. An mika sakon ne a yayin ganawa tsakanin ministan cikin gida na Pakistan da ya ziyarci Tehran da Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi […]

Amurka ta damu da barazanar leken asiri daga Isra’ila

Jami’an leken Amurka sun nuna damuwa game da “barazanar leken asiri” da Isra’ila ke fuskanta yayin da Washington ke tattaunawa da Iran, kamar yadda jaridar The New York Times ta ruwaito.   Wasu jami’an Amurka sun yi imanin cewa kokarin da Isra’ila ke yi na tattara bayanai kan matsayin Amurka a tattaunawar Iran ya “ketare […]

Isra’ila ta kai hare-hare a Dahiyeh babban birnin Lebanon

Gwamnatin Isra’ila ta kai hare-hare a yankunan kudancin Beirut, babban birnin Lebanon duk da kin amincewar Amurka da cewa irin wadannan hare-hare na iya haifar cikas ga yunkurin cimma yarjejeniyar dakatar da yaki a yankin.   Rahotanni sun ce an ji karar fashewar abubuwa da dama a Dahiyeh da ke Beirut inda hedikwatar Hezbollah ta […]

Hamas ta yi tir da “mummunan kisan kiyashin” Isra’ila a Gaza

Kungiyar Hamas ta yi kakkausar suka kan “mummunan kisan kiyashi” da gwamnatin Tel Aviv ta yi wa kananan yara da mata na Palasdinawa, yayin da Isra’ila ke ci gaba da kai hare-hare ta sama a zirin Gaza duk da yarjejeniyar tsagaita bude wuta. Akalla Falasdinawa bakwai da suka hada da mata biyu ne aka kashe […]

Najeriya Ta Kulla Yarjejeniyar Hadin Gwuiwa Tsakaninta Da Turkiyya Kan Ma’adinai

Gwamnatin Nijeriya na kara kokarin bunkasa bangaren ma’adinai ta hanyar jawo masu zuba jari, da fasaha da kwarewa daga kasar Turkiyya domin bunkasa albarkatun ma’adinai. Wannan na zuwa ne bayan kasashen biyu sun rattaba hannu kan yarjejeniyar hadin gwuiwa a fannin ma’adinai. Ministan Raya Ma’adinai na kasa, Dr. Dele Alake, ya ce yarjejeniyar za ta […]

China: Dole Ne A Amince Da Ikon Iran Kan Mashigar Ruwa Ta Hurmuz

Jakadan kasar China a Tehran  ya bayyana cewa dole kasashen duniya su amince da ikon kasar Iran a kan mashigar ruwa ta Hurmuz. Kamfanin dillancin labaran ISNA na kasar Iran ya nakalto Cong Peiwu yana fadar haka a lokacinda yayi hira da shi a nan Tehran ya kuma kara da cewa, yakin da Amurka da […]

Yemen: Lokaci Yayi Da Mutanen Lebanon Zasu Hadakai Kan HKI

Wani babban jami’in gwamnatin kasar Yemen ya bayyana cewa lokaci yayi da mutanen kasar Lebanon zasu hada kai don fuskantar HKI. Musamman bayan kashe jami’an tsaron kasar da ta yi. Abdul Wahid Abu Ras, wanda yake rike da matsayin mataimakin ministan harkokin wajen kasar ya bayyana cewa lokaci yayi da mutanen kasar Lebanon zasu hada […]

Ministan Harkokin Cikin Gida Na Pakistan Zai Isar Da Sakon Sharif Ga Jagora

Ministan cikin gida na kasar Pakistan Sayyid Mohsen Naqavi ya ce ya taho da sako na musamman daga babban kwamandan sojojin kasar Filmasha Munir da kuma Sharif ga jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullahi Mujtaba Khamanaei. Prime Minister Shehbaz Sharif, ya aika wa sako ga jagoran juyin juya halin musulunci Ayatollahi Sayyed Mojtaba Khaminaei, dangane […]