The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Nijar ta cimma yarjejeniya da kamfanin Glavkosmos na kasar Rasha a wannan Juma'a kan sayen tura tauraron dan adam na sadarwa, da kuma na'urar radar domin ayyukan tsaro. Wannan
Mataimakin ministan harkokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya bayyana cewa, bangaren Rasha yana gargadin Isra'ila kan ko da wasa kada tunanin kai hari kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Da yake zantawa
Mataimakin shugaban kasar Rasha ya sanar da cewa shugabannin kasashe 24 ne za su halarci taron koli na kasashen BRICS a Kazan. Yuri Ushakov, ya sanar a wani taron manema
Jakadan kasar Rasha a Tehran ya bayyana cewa kasashen yamma ba a shirye suke su
Jami'an tsaron Rasha sun kama wani dan leken asiri da ya shirya kashe manyan shugabannin
A wani bayanin bayan taron wanda ta fitar bayan taron shuwagabanninta a birnin Washington na
Gwamnatocin kasashen Iran da Rasha sun kammala tsarin musayar kudade ta na'urori lantarki tsakanin kasashen
Gwamnatin Rasha ta jaddada aniyarta ta ci gaba da gudanar da aiki kan manyan yarjeniyoyin
Sojojin mamayar Isra'ila sun fara janyewa daga yankin Netzarim da ke tsakiyar Zirin Gaza Kafofin yada labaran haramtacciyar kasar Isra'ila sun tabbatar da cewa: Sojojin mamayar Isra'ila za su fara
Sojojin Sudan suna kokarin canza ma'aunin yaƙin kasar bayan da suka sun tunkari birnin Khartoum fadar mulkin kasar domin yantar da shi gaba daya Babban birnin kasar Sudan, Khartoum, shi
Iran ta bukaci taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar hadin kan kasashen Musulmi ta OIC, game da shirin shugaba Donald Trump na Amurka na kwace Gaza da kuma
Iran ta ce a shirye take ta tallafa wa Burkina faso a yakin da take da ta’addanci. Wannan bayyanin ya foto ne bayan wata ganawa tsakanin Firaministan Burkina Faso Rimtalba
Shugabannin kungiyoyin raya kasashen gabashi da kuma kusanci na Afrika (EAC da SADC), sun yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a gabashin Jamhuriyar DR Congo. Bangarorin sun bayyana hakan
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta bayyana cewa yarjejeniyar tsagaita bude wuta tsakaninta da Isra'ila "tana cikin hadari" kuma "zata iya rugujewa," Bassem Naïm, ne wani mamba a ofishin siyasa