The latest news and topic in this categories.
Ministan tattalin arziki na kasar Lebanon ya bayyana cewa kasarsa ta yi asarar dalar Amurka biliyon 15 sanadiyyar hare-haren da jiragen yakin HKI suka kai kan kasar a yakin watanni
Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wasu hare-haren wuce gona da iri kan wasu garuruwan kudancin kasar Lebanon Kamfanin dillancin labaran Falasdinu na "Wafa" ya watsa rahoton
Mataimakin sakatare Janar din kungiyar hizbullah ta kasar Labanon shaikh Na’im Qasim ya bayyana cewa martanin Hizbullah zai kasance mafi muni inda gwamntin Isra’ila ta yi gigin kai mata hari,
Ministan tattalin arziki na kasar Lebanon ya bayyana cewa kasarsa ta yi asarar dalar Amurka
Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wasu hare-haren wuce gona da iri
Mataimakin sakatare Janar din kungiyar hizbullah ta kasar Labanon shaikh Na’im Qasim ya bayyana cewa
Mayakan kungiyar Hizbulla ta kasar Lebanon sun kai hare hare kan cibiyar na’urar Rada da
Wakilin Jagoran juyin juya halin Musulunci a kasar Iraki ya ce: Juyin juya halin Musulunci ya gabatar da wani sabon samfuri na hadin kan al'umma Ayatullah Mojtaba Hosseini, wakilin Jagoran
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na kin amincewa da kalaman Netanyahu dangane da korar Falasdinawa daga Zirin Gaza Kasar Saudiyya ta jaddada yin tofin Allah tsine, da kuma karfafa kin
Falasdinawa sun fitar da martanin farko mai gauni kan kalaman fira ministan 'yan mamayar Isra'ila dangane da furucinsa ga Saudiyya Kungiyar 'yantar da Falasdinu ta yi Allah wadai da kalaman
Sojojin mamayar Isra'ila sun fara janyewa daga yankin Netzarim da ke tsakiyar Zirin Gaza Kafofin yada labaran haramtacciyar kasar Isra'ila sun tabbatar da cewa: Sojojin mamayar Isra'ila za su fara
Sojojin Sudan suna kokarin canza ma'aunin yaƙin kasar bayan da suka sun tunkari birnin Khartoum fadar mulkin kasar domin yantar da shi gaba daya Babban birnin kasar Sudan, Khartoum, shi
Iran ta bukaci taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar hadin kan kasashen Musulmi ta OIC, game da shirin shugaba Donald Trump na Amurka na kwace Gaza da kuma