The latest news and topic in this categories.
Iran ta yi Allah wadai da hare-haren wuce gona da iri na kawancen Amurka da Birtaniya kan kasar Yemen. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Esmail Baghaei ya yi kakkausar
Ofishin jakadancin Iran a Labanon ya taya al’ummar kasar Lebanon murnar zabar Joseph Aoun a matsayin sabon shugabanta, tare da jaddada kudirinta na ba da hadin kai wajen karfafa alaka
Shugaban kasar Iran, ya jadadda aniyar Jamhuriyar Musulinci ta Iran, na samar da zaman lafiya da tsaro a yankin da ma dukkanin kasashen Musulmi. A wata ganawa da ya yi
Shugaban kasar Iran, ya jadadda aniyar Jamhuriyar Musulinci ta Iran, na samar da zaman lafiya
Jakadan Iran kuma wakilin dindindin a Majalisar Dinkin Duniya ya yi watsi da zarge-zargen da
Manyan jami'an diflomasiyyar Iran da na Hadaddiyar Daular Larabawa sun tattauna kan dangantakarsu da halin
Araghchi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai lokacin da
Jakadan kasar Iran a birnin Moscow ya bayyana cewa, shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian zai
Wata majiyar tsaro ta kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada labarin cewa wani dan bindiga ya harbe wani babban jami'ii kuma malaman addini na kungiyar Hizbullah a yammacin yankin
Mataimakin shugaban kasa kan al-amura na musamman Muhammad Javad Zareef ya gana da jami'am diblomasiyya na wasu kasashe a rana ta farko na taron 'World Economic Forum" ko taron tattalin
Kungiyar ‘yan tawayen ta kwace iko da garin Minova a gabashin kasar DRC wanda yake da muhimmanci akan hanyar zuwa birnin Goma. Mahukuntan kasar ta DRC sun sanar da faruwar
Rahotanni da suke fitowa daga yankin yammacin Kogin Jordan sun ambaci cewa, ana fafatawa a tsakanin ‘yan gwgawarmaya a sansanin ‘yan hijira na Jenin da kuma sojojin mamayar HKI da
Falasdinawa ‘yan gwagwarmaya sun gargadi Haramtacciyar Kasar Isra’ila kan ci gaba da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta a Gaza, tare da jaddada hakkinsu na daukar matakin da ya kamata
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana wajabcin bayar da fifiko kan inganta hadin gwiwa tsakanin kasashen Iran da Azarbaijan, yana mai cewa manufar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ita ce