The latest news and topic in this categories.
Shugaban kungiyar “Jama’at-Islami” na kasar Pakistan Liyaqat Baluch wanda ya yi suka akan yadda Amurka take matsin lamba da zummar dakatar da shimfida bututun iskar Gas a tsakanin Iran da
Rahotannin kafar watsa labaru ta “Parstoday’ ta bayyana cewa, Iran ta aike da tawaga ta ‘yan wasan “Taekwondo” idan ake fafatawa da su a wasannin da ake yi a birin
Santocin Amurkan su 8 sun fitar da bayani da a cikin suke yin kira ga gwamnatin Amurka da ta cigaba da bayar da kariya ga sansanin kungiyar ‘yan ta’addar dake
Santocin Amurkan su 8 sun fitar da bayani da a cikin suke yin kira ga
A cigaba da siyasarta ta kin jinin Iran, Baitulmalin Amurka ya sanar da kakaba sabon
A cikin wata wasikar mayar da martani da Jakadan kasar Iran na din-din-din a majalisar
A lokacin zantawar ta su shugaban kasar iran Ibrahim Ra’isi ya jinjina game da muhimmacin
A taron musamman da kungiyar kasashen Musulmi ta OIC ta yi a birnin Jiddah na
A ranar Juma'a 10 ga watan Mayu ne ake sa ran babban taron Majalisar Dinkin Duniya zai kada kuri'a kan daftarin kuduri na amincewa da baiwa Palasdinu damar zama cikakkiyar
Shugaban kasar Iran Ebrahim Raeisi ya jinjinawa matsayin da kasar ta dauka na mayarwa Isra’ila da martani a matsayin abin alfahari. Raeisi ya bayyana hakan ne a wata hira da
Rahotanni daga yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza na cewa, ana ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin Isra'ila da 'yan gwagwarmayar Falasdinawa a gabashin birnin. Haka nan
Iran ta yi kakkausar suka kan kutsen da Isra'ila ta yi a birnin Rafah dake kudancin Gaza duk da gargadin da kasashen duniya suka yi na cewa hakan zai haifar
Shugaba, Vladimr Putin, na kasar Rasha, ya ce zai kare yanci da hurimi da tsaron kasarsa da mutuncin gwamnatinsa. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin da ake rantsar da
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce farmakin da Isra'ila ta kai a Rafah zai kawai kara tsananta bala'in jin kai a yankin da aka yi wa kawanya. A cikin