Gaza: An Sami Shahidai 10 A Yankin Gaza Sanadiyyar Hare-haren HKI

Rahotanni daga yankin Gaza suna cewa a yau Talata Falasdinawa 10 sun yi shahada daga cikinsu da akwai karamin yaro da mace, kamar kuma yadda aka sami wadanda su ka jikkata. Majiyar asibitocin yankin na Gaza sun tabbatar da shahadar mutane 10 da kuma jikkatar wasu da dama sanadiyyar hare-haren da sojojin HKI ta kai […]

Macky Sall Ya Kara Himmar A Neman Zama Babban Sakataren MDD

Tsohon shugaban kasar Senegal Macky Sall zai koma kasarsa domin haduwa da shugaba mai ci Bassirou Diomaye Faye a karon farko, saboda ya sami goyon baya a kokarinsa na ganin an zabe shi a matsayin babban magatakardar MDD. Ziyarar ta tsohon shugaban kasar za ta zama irinta ta farko tun a shekarar 2024 bayan rikicin […]

 Kungiyar EU Ta Hana Sayen Zinariyar Sudan Domin Rage Ruruwar Wutar Yaki

Kungiyar tarayyar turai ta dauki wannan matakin na saye da shigar da zinariyar da ta fito daga kasar Sudan domin rage yadda wutar yaki take ci gaba da ruruta. Matakin da aka sanar da shi a jiya Litinin ya kunshi saye, jigila, aikewa da sanadarorin  “Mercury” da ” Cyanide” zuwa kasar Sudan da su ne […]

Iran : ‘Yan majalisa sun bukaci Daukar Fansar Jinin Shahidai

A yau Talata ne dai ‘yan majalisar shawarar musulunci ta Iran su ka fitar da bayani da a ciki su ka bayyana wajabci daukar fansar jinin shahidai akan wadanda su ka tafka laifukan kashe su, tare da kuma da yin kiran a tsara yadda za a yi hakan. Haka nan kuma ‘yan majlisar shawarar musuluncin […]

Makaman Yemen Sun Fada Kan Tashar Jiragen Sama Na Abha Da Ke Kasar Saudiya

Sojojin kasar Yemen sun cilla makamai masu linzami da makaman Drones kan tashar jiragen sama na Abha da ke yammacin kasar ta saudiya, bayan luguden wuta wanda jiragen yakin kasar Saudia suka yi kan tashar jiragen sama ta Sana’a a jiya don hana kayakin agaji isa birnin San’a daga Tehran. Kamfanin dillancin labaran Tasnim na […]

Najeriya: Dangote Ya Fara Saida Tataccen Man Fetur Da Dalar Amurka

Matatar man fetur da gas ta Dangote a tarayyar Najeriya ta fara sayar da man fetur da dangoginsa da dalar Amurka, ta kuma daina karban naira na Najeriya. Jaridar Daily Trust ta Najeriya ta nakalto majiyar kamfanin dangote na cewa ya dauki wannan matakin ne saboda yanda chanjin dalar Amurka yake sassauyawa daga lokaci zuwa […]