The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Gwamnatin Amurka ta fito fili tana goyon bayan ta'addancin da yahudawan sahayoniyya suke aikatawa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan'ani
Memba a Majalisar Fayyace Masalahar Tsarin Musulunci ta kasar Iran ya bayyana cewa: Matakan da Iran zata dauka wajen mayar da martani kan haramtacciyar kasar Isra'ila zasu kasance wadanda aka
Kungiyar Hizbullah ta kai hare-haren daukan fansa kan sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da suka kai farmaki kan kwarin Beqaa da ke gabashin kasar Labanon Mayakan kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Gwamnatin Amurka ta fito fili tana goyon
Memba a Majalisar Fayyace Masalahar Tsarin Musulunci ta kasar Iran ya bayyana cewa: Matakan da
Kungiyar Hizbullah ta kai hare-haren daukan fansa kan sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da suka kai
Likitocin Amurka da suka dawo daga Gaza sun ba da labarin munanan al'amuran kisan kiyashi
Ambaliyar ruwa ta lashe rayukan mutane fiye da 50 a yankin Tibesti da ke arewacin
Ministan harkokin wajen Iran ya tattauna ta hanyar wayar tarho da takwarorinsa na Switzerland da Pakistan Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya yi wata ganawa ta hanyar wayar
Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Babban abin da suke bukata a duk wata tattaunawa shi ne a dage takunkumi Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran, Isma'il Baqa'i, ya
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam ta Amnesty International ta bayyana cewa: Gwamnatin Mamayar Isra'ila ta tabbatar da cewa ba za a amince da ita ba a duk wani bincike laifukan
Wasu Falasdinawa sun yi shahada a cikan kwana na 35 a sabon yakin da yahudawan sahayoniyya suka sake daurawa kan Zirin Gaza Sojojin gwamatin mamayar Isra'ila suna ci gaba da
Fadan Vatican ta mabiya darikar Katolika ta sanar da mutuwar Paparoma Francis a yau Fadar Vatican ta bayyana a cikin wata sanarwa ta faifan bidiyo a yau Litinin cewa: Paparoma
Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta bayyana cewa tace uranium din ta tamakar jan layi ne a tattaunawar dake wakana tsakaninta da Amurka. Mataimakin ministan harkokin wajen kasar ne Kazem Gharibabadi