Search
Close this search box.

Iruni: Idan Har Isra’ila Ta Kai Mana Hari Za Ta Fuskancin Martani Mai Tsanani

Jakadan Jamhuriyar Musulunci Ta Iran a MDD, Amir Sa’id Iruni ya bayyana cewa; Idan har Isra’ila ta kai wa Iran wani harin,to za ta fuskanci

Jakadan Jamhuriyar Musulunci Ta Iran a MDD, Amir Sa’id Iruni ya bayyana cewa; Idan har Isra’ila ta kai wa Iran wani harin,to za ta fuskanci mayar da martani mai tsanani.

Jakadan na Iran a MDD ya kuma ce, harin na Iran halartaccen martani ne akan harin da Isra’ila ta kai wa karamin ofishin jakadancinta a birnin Damascuss na kasar Syria.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments