Iran Mutane 2 Su Ka Yi Shahada Sanadiyyar Harin Ta’addancin Amurka A Tsibirin “Lark”

Gwamnan gundumar yankin Qashm ne ya sanar da shahadar mutane 2 da jikkatar wasu da dama saboda harin da Amurka ta kai wa tsibirin “Larka” a jiya Lahadi da dare.
Syria: Sojojin “Isra’ila” Sun Kutsa cikin Yankin Qunaidhara A Kudancin Syria

Cibiyar kare hakkin bil’adama ta “Mirsad” ta bayyana cewa; sojojin Haramtacciyar kasar Isra’ila sun kutsa cikin yankin Tuddan “Durai’at”wanda yake a yammacin kauyen al’muallakha da kusa da gundunar Kunaidara ta kudu.
Shugaban Kasar Iran Mas’ud Pezeshkiyan Ya Ce: Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga Kowane Hari Da Aka Kai Ma Ta

Shugaban kasar Iran ya bayyana haka ne gabanin tafiyarsa zuwa kasar Kyrgyzstan domin halartar taron kungiyar Shanghai (SCO).
Modi: Indiya A Shirye Take Ta Fadada Kasuwancinta Da Iran

Fira Ministan kasar Indiya Narendra Modi ya jaddada cewa kasarsa za ta fadada tsohuwar alakar da take da ita da Iran musamman a fagen kasuwanci.
An Sami Dawowar Kwanciyar Hankali A Birnin Yamai Bayan Wani Bore Na Sojoji

Rahotanni da suke fitowa daga kasar Nijar sun ce an sami dawowar kwanciyar hankali a babban birnin kasar Yamai bayan da wasu sojoji su ka yi bore a ranar Asabar tare da yin fada a tsakaninsu da sojojin da suke kare gwamnati.
IRGC Ta Lalalata Jiragen Amurka A Sansanoninsu A Jordan

Dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran sun bada labarin kai hare hare kan sansanin sojojin kasar a kasar Jordan a safiyar yau Litinin bayan da suka kai hare hare kan tsibirin Larak da ke cikin tekun Farisa.
Sojojin Iran Sun Kai Hare Hare Kan Jiragen Yakin Amurka A UAE

Sojojin kasar Iran sun bada labarin kai hare hare kan sansanin sojojin AL-Minhad na jiragen sama mallakin Amurka a kasar UAE kusa da birnin Dubai. Tashar talabijan ta Presstv a nan Tehran ta nakalto majiyar sojojin na cewa sun yi amfani da makaman Kamikaze Drones don maida martani kan sojojin Amurka a yankin. Labarin ya […]
Iran: Nakiyoyi Sun Rusa Katafaren Jirgin Dakon Mai A Hurmuz

Majiyar dakarun Juyin juya halin musulunci na kasar Iran ta bada labarin cewa, wani katafaren jirgin ruwan dakon danyen man fetur ta yi kokarin satar hanya a matsagar ruwa ta Hurmuz amma sai da gamu da manya manyan nakiyoyi guda biyu wadanda suka sa ya kama da wuta sannan hakan ya tilasta masa tsayawa cik […]
Sheikh Qasim: Jajircewar Mutanen Lebanon Ya HKI Rauni

Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto Sheikh Qasim yana fadar haka a wani Jawabin da ya gabatar a taron hadin kan musulmi wanda aka gudanar a nan Tehran ta kafar hotunan bidiyo a jiya Lahadi.
Iran Ta Wadatu Da Abinci Wanda Ya Kasance Matsala A Baya

Ma’aikatar noma da kiwo ta kasar Iran ta bada sanarwan cewa kasar ta kai matsayin wadata da abinci musamman a bangaren naman kaji, saboda a halin yanzu tana samar da tone miliyon biyu na naman kaji a ko wace shekara. Alhali tana bukatar tone miliyon 1.6 ne kadai. Tashar talabijan ta Presstv a nan Tehran […]
Jagora: Hadin Kan Musulmi Dabara Ce Mai Karfi Ta Al’qur’ani

Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci ya bayyana cewa hadin kan Musulmi wajen fuskantar kafirci na duniya dabara ce mai karfi ta Alkur’ani.
Shugaban Iran Ya Tafi Taron Kungiyar Shanghai Ta “SCO”

Shugaban Iran Mas’oud Pezeshkian zai halarci taron kolin SCO a Bishkek, inda zai gana da shugabannin kasashe da manyan jami’an kungiyar.
Rundunar Kare Tsaron Juyin Juya Hali Ta Gargadi Makiyan Iran

Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran ta gargadi cewa makiya za su biya mummunan farashi sakamakon harin da aka kai Tsibirin Larak.
Ministan Harkokin Wajen Iraki: Tattaunawar Lumana Ita Ce Mafita

Ministan Harkokin Wajen Iraki Fu’ad Hussein ya jaddada muhimmancin tattaunawa da kokarin diflomasiyya wajen rage tashin hankali da tabbatar da zaman lafiya a yankin.
An Gudanar Da Bikin Mauludi A Fadin Iran A Ranar Lahadi

A jiya ne aka gudanar da bukukuwan tunawa da zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu da kuma Makon Hadin Kan Musulmi a birnin Tehran da kuma sauran fadin Iran A daidai lokacin da Makon Hadin Kan Musulmi da kuma zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (tsira da amincin Allah su tabbata a gare […]