Iran ta yi watsi da ikirarin cewa Tehran ta nemi tattaunawa da Amurka

Iran ta yi watsi da ikirarin cewa Tehran ta nemi tattaunawa da Amurka. Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya yi watsi da ikirarin, yana mai gargadin cewa saba yarjejeniyar fahimtar juna da Washington ta yi a ranar 17 ga Yuni, kuma Iran za ta maida martini daidai wadaida. Esmaeil Baqaei, a wata hira da IRIB’s […]

Iran Za Ta Ci Gaba Akan Tafarkin Da Tsohon Jagoranta Ya Dora Ta  

Kwamandan Sojojin Iran, Manjo Janar Amir Hatami, ya yaba wa al’ummar kasar kan halartar jana’izar tsohon Jagoran juyin juya halin Musulunci na kasar da ya yi shahada, yana mai cewa tarurukan sun aika sako bayyananne ga makiya, yana mai nuna cewa hanyar da Ayatollah Seyyed Ali Khamenei ya kafa za ta ci gaba da wanzuwa […]