Jagoran Juyin Juya Hali Ya Jaddada Bukatar Daukar Fansar Kashe Jagora Sayyid Khamene’i

Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Daukar fansar jinin Imam Khamene’i da ya yi shahada shine bukatar mutane kuma babu makawa za a cimma hakan Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran, Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamene’i ya jaddada cewa: Daukar fansar jinin Imam Sayyid Ali Khamenei da dukkan shahidai buƙata ce ta al’ummar […]
Baqa’i: Iran Tana Sanya Ido Kan Duk Wani Motsin Makiya A Dukkan Bangarori

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Sojojin Iran suna Sanya ido kan motsin abokan gaba da lura mai tsanani Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Isma’il Baqa’i ya tabbatar a yau cewa: Sojojin Iran suna sa ido sosai kan motsin abokan gaba a gabar teku, tsibirai, iyakoki, da sauran wurare masu mahimmanci. Baqa’i ya […]
Shugaban Ma’aikatar Shari’ar Iran Ya Bayyana Wajabcin Gurfanar Da Amurka Da Isra’ila A Gaban Kotu

Shugaban Ma’aikatar Shari’a ta Iran ya bayyana cewa: Za su gurfanar da Amurkawa da Yahudawan Sahayoniyya da suka aikata laifukan yaki a gaban kotu Shugaban Ma’aikatar Shari’a ta Iran, Hujjatul-Islam Gholam-Hossein Mohseni Ejei, ya tabbatar da ci gaba da shari’ar laifukan da Amurka da ‘yan sahayoniyya suka aikata kan al’ummar Iran, yana mai jaddada cewa: […]
Kakakin Majalisar Dokokin Iran Ya Ce: Tattaunawa Da Amurka Sai Ana Cikin Shirin Yaki

Kakakin Majalisar Dokokin Kasar Iran ya bayyana cewa: Tattaunawa da Amurka na buƙatar shiri don yaƙi Kakakin Majalisar Dokokin Iran Muhammad Baqir Qalibaf ya tabbatar da cewa: Tattaunawa da Amurka za ta iya zama mai amfani ne kawai daga matsayi na ƙarfi da shiri don yaƙi da faɗa, yana mai jaddada cewa: Iran ba ta […]
Iravani Ya Ce: Iran Ba Zata Mutunta Yarjejeniyar Fahimta Juna Ba Matukar Amurka Ta Yi Watsi Da Ita

Wakilin Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za ta bi tsarin yarjejeniyar fahimtar juna ba, idan Amurka ta karya alkawuran da ta dauka Wakilin Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Amir Sa’id Iravani, ya jaddada cewa: Iran ba za ta dauki kanta a matsayin wacce ta daure […]
Rasha Ta Yi Wa Kasar Mozambique Tayin Taimaka Mata Ta Magance Ta’addanci

Ministan Harkokin wajen kasar RashaSergey Lavrov wanda yake ziyarar aiki a kasar Mozambique ya yi wa gwamnatin kasar tayin taimaka mata domin ta magance barazanar ta’addanci da take fuskanta. Sojojin Kasar ta Mozambique dai suna fada da ‘yan ta’adda a yankin Arewacin kasar na Cabo Delgado dake da arzikin man fetur. Yankin ya fuskanci hare-hare […]
MDD Ta Ce Akalla Mata Miliyan 1 Ne Ke Fuskantar Barazanar Katsewar Tallafi A Duniya

A wani sabon rahoton da Majalisar Ɗinkin Duniya ta fitar ya nuna cewa akalla mata da ƴan mata miliyan daya ne suka fuskanci katsewar tallafin jin kai a bara, saboda dakatar da bayar da agaji da kasashe da hukumomi da dama su ka yi. har ila yau Rahoton ya yi duba kan halin da mata […]
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Isa Birnin Muscat Don Tattaunawa Kan Mashigar Hurmuz

Abbas Araqchi Ministan harkokin wajen kasar iran ya isa kasar oman a yau tare da tawagar jamai’an diplomasiya dake rufa masa baya domin tattaunawa da mahukumtan kasar kan mashigar Hurmuz da kuma dangantar dake tsakaninsu da ma irin ci gaba da aka samu a yankin baki daya Araqchi da tawagarsa sun samu kyakkyawar tarba a […]
Isra’ila Ta Kashe Mutum Guda Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Wani Hari Da Ta Kai A Kudancin Labanon

A ci gaba da hare-haren da isra’ila ke kai wa a yankunan kudancin labanon, ta kashe wani mutum guda tare da jikkata wasu da dama, kuma tana ci gaba da kai harin ne duk da shirye-shiryen da ake yi na fara aiwatar da yarjejeniyar da aka kulla tsakanin berut da telaviv da kasar Amurka ta […]
Isra’ila Ta Hana Babban Muftin Yankin Falasdinu Shiga Masallacin Kudus Kafin Daga Bisani Ta Kama Shi

rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin yahudawan sahyuniya sun hana babban muftin yankin falasdinu shiga masallacin kudus na tsawon makon guda bayan ta kama shi, a wani mataki da ta fara dauka kan fitattun malaman addini a yankin falasdinu. Isra’ila ta kama shaikh mohammad Hussain a ranar jumaa bayan da ya kammala huduba a masallacin kudus […]
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gargadi Amurka Game Da Ci Gaba Da Ke ta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

a cikin wani bayani da ya wallafa a cikin shafinsa na X ministan harkokin wajen kasar iran Abbas Araqchi yace yarjejeniyar da aka cimma za tayi nasara ne idan dukkan bangarorin biyu suka yi aiki da shi, kana ya gargadi Amurka game da ci gaba da keta yarjejeniyar dakarar da bude wuta da kasar Pakistan […]
Mutum miliyan 43 ne suka halarci jana’izar Shahid Ayatollah Khamenei a Iran da Iraki

Hukumomi a Iran sun kiyasta cewa sama da mutane miliyan 43 ne suka halarci jana’izar tsohon jagoran juyin juya halin musulinci na kasar a Iran da Iraki. An tattara alkalumman ne daga majiyoyi masu zaman kansu da na gwamnati da dama, wadanda suka tabbatar da cewa tsakanin mutane miliyan 41 zuwa 43 ne suka halarci […]
Sakacin Amurka akan bayannan sirri ya sanya ta kai hari kan makarantar Minab (CNN)

Wani rahoto da tashar CNN ta Amurka ta fitar ya nuna cewa, manyan kwamandojin sojojin Amurka sun yi sakaci da gargadin da ke cikin bayanan sirri da aka basu kan wuraren da aka kai wa hari a Iran cewa sun tsufa a tantance su kafin a amince da kai hare-hare kan Iran, wanda daya daga […]
Iran ta yi watsi da ikirarin cewa Tehran ta nemi tattaunawa da Amurka

Iran ta yi watsi da ikirarin cewa Tehran ta nemi tattaunawa da Amurka. Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya yi watsi da ikirarin, yana mai gargadin cewa saba yarjejeniyar fahimtar juna da Washington ta yi a ranar 17 ga Yuni, kuma Iran za ta maida martini daidai wadaida. Esmaeil Baqaei, a wata hira da IRIB’s […]
Iran Za Ta Ci Gaba Akan Tafarkin Da Tsohon Jagoranta Ya Dora Ta

Kwamandan Sojojin Iran, Manjo Janar Amir Hatami, ya yaba wa al’ummar kasar kan halartar jana’izar tsohon Jagoran juyin juya halin Musulunci na kasar da ya yi shahada, yana mai cewa tarurukan sun aika sako bayyananne ga makiya, yana mai nuna cewa hanyar da Ayatollah Seyyed Ali Khamenei ya kafa za ta ci gaba da wanzuwa […]