The latest news and topic in this categories.
Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar ta China Mao Ning ta bayyana cewa; Abinda wannan yankin na Asiya yake bukata shi ne sulhu da zaman lafiya, ba makamai
Ma’aikatar harkokin wajen kasar China ta bayyana cewa; Mutanen kasar ne ta Syria ya kamata su ayyana makomarsu, tare da yin kira ga dukkanin bangarori da su yi amfani da
Leadership-Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa, kasar Sin a shirye take ta kara bai wa Nijeriya rancen wasu kudade da kuma zuba jari a fannin samar da
Leadership-Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa, kasar Sin a shirye take ta
Babban kwamandan sojojin ruwa na JMI Shahram Irani wanda yake ziyarar aiki a birnin Beijing
Yawan wadanda suka rasa rayukansu ko shahidai a kasar Lebanon sanadiyyar hare haren jiragen yakin
Kasar Chana ta tabbatar da hakkin Jamhuriyar Musuluncita Iran na kare mutuncinta, tsaro da kuma
Gwamnatocin kasashen China da Iran sun kaddamar da layin dogo na jigilar kayaki tsakanin kasashen
Kasar Aljeriya ta yi marhabin da shirin Iran na gudanar da taron kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC a zirin Gaza, wanda shugaban na Amurka ya ce yana son
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Lebanon ta sanar da cewa tawagogin kasashe 79 za su halarci bikin tunawa da marigayi babban sakataren kungiyar Sayyid Hassan Nasrallah da kuma shugaban majalisar
Iraniyawa mazauna kasar Burkina Faso sun gudanar da bukukuwan murnar cika shekaru 46 da samun nasarar juyin juya halin Musulunci a birnin Ouagadougou. A wannan karon, kasashen biyu sun daukaka
Jaridar Daily Telegraph ta watsa labarin cewa: Shugabannin Iran sun bukaci Jagoran juyin juya halin Musulunci Sayyid Khamenei da ya janye fatawarsa kan haramcin mallakar makamin nukiliya Jaridar Daily Telegraph
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Sake gina Gaza na bukatar kudi sama da dala biliyan 53 Wani kiyasi na Majalisar Dinkin Duniya ya fada a ranar Talata cewa: Sake
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump