Falasdinawa 22 Ne Suka yi Shahada A Ci Gaba Da Hare-haren Keta Yarjejeniyar Da Isra’ila Ke yi A Gaza

Falasdinawa 22 ne suka yi shahada  yayin da wasu gwammai kuma suka jikkata a cikin saoi 24 da suka gabata sakamakon hare-haren da Isra’ila ta

Falasdinawa 22 ne suka yi shahada  yayin da wasu gwammai kuma suka jikkata a cikin saoi 24 da suka gabata sakamakon hare-haren da Isra’ila ta kaddama a yankin Gaza, a ci gaba da keta yarjejeniyr dkatar da bude wuta da take yi

majiyar Asbiti a yankin falasdinu ta sanar cewa wasu falasdinawa guda 2 sun yi shahada bayan da suka yi mafa da mummunan rauni da suka ji a harin da isra’ila ta kai ,su ne Ahmad muamin najjar wanda ya samu rauni kwanibiyu da suka wuce a jabaliya sai kuma said ahmad badash da ya samu rauni wata guda daya gabata

majiyar tace adadin wadanda suka yi shahada  daga lokacin da aka sanya hannu kan yarjejeniyar dakatar da bude wuta zuwa yanzu ya kai falsdinawa 1230, yayin da 4076 kuma suka jikkata , yayin da adadin wadanda suka yi shahada daga lokacin kaddamar da yakin kare dangi kan alummar gaza daga watan oktoban shekara ta 2023 yakai shahidai 73356 tare da jikkatar 174185

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted