Iran Ta Ce Makomar Hurmuz Na Tare Da Amincewa Da Ikon Kasar A Kanta Da Kuma Karshen Yaki

Gwamnatin kasar Iran ta bayyana cewa makomar mashigar ruwa ta Hurmuz bai takaita da tattaunawa da take yi da kasar Omman na samar da shirin wucin gadi na bude ta ba, sai dai dole ne ya hada da amincewa da cikekken ikon kasar Iran kan mashigar da kuma kawo karshen yakin da Amurka da HKI […]
Iran Ta Musanta Tattaunawa Da Amurka, Ta Tabbatar Da Tattaunawa Da Omman Dangane Da Hurmuz

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta bayyana cewa, babu wata tattaunawa da kasar Amurka kan yakin da ake fafatwa da ita, amma ta tabbatar da cewa tana tattaunawa da kasar Omman amma shima dangane da mashigar ruwa ta Hurmuz ne kadai bai shafi yakin ba. Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto kakakin […]
Iran Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Mutane Biyu Wadanda Sukewa HKI Leken Asiri A Kasar

Ma’aikatar sharia a nan kasar Iran ta tabbatar da cewa, ta zartar da hukuncin kisa kan mutane biyu wadanda suka yi aiki da HKI suka yi mata ayyukan leken asiri a lokacin yaki. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto majiyar kotun koli na kasar tana cewa, ta tabbatar da hukuncin da aka […]
Aragchi Ya Tattauna Da Wasu Kasashen Yankin Dangane Da Tsaro

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya ci gaba da tattaunawa da tokwarorinsa a yankin yammacin Asiya dangane da matsalolin tsaro a yankin. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto ministan yana cewa a cikin sa’o’i 24 da suka gabata ya tattauna ta wayar tarho da ministocin harkokin wajen na kasashen Saudiya, […]
Pezeshkiyan: Dole Ne Bangaren Amurka Ya Kiyaye Alkawali, Kafin Duk Wata tattaunawa

Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa takardan fahintar juna tsakanin Iran da Amurka, ita ce abin dogaro ga dukkan hulda da kasashen waje nan gaba, saboda majalisar koli ta tsaron kasar Iran ce ta amince da fahintar junan da ke cikin takardan. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto shugaban yana […]
Falasdinawa 22 Ne Suka yi Shahada A Ci Gaba Da Hare-haren Keta Yarjejeniyar Da Isra’ila Ke yi A Gaza

Falasdinawa 22 ne suka yi shahada yayin da wasu gwammai kuma suka jikkata a cikin saoi 24 da suka gabata sakamakon hare-haren da Isra’ila ta kaddama a yankin Gaza, a ci gaba da keta yarjejeniyr dkatar da bude wuta da take yi majiyar Asbiti a yankin falasdinu ta sanar cewa wasu falasdinawa guda 2 sun […]
Mataimakin Ministan Tsaro Na Iran Ya Tattaunawa Da Takwaransa Na Turkiya Kan Batun Tsaro
Rahotanni sun bayyana cewa muqaddashin ministan tsaro na kasar iran ya jaddada cewa kula da tsaron yankin ya kamata ya kasance a hannun kasashen yankin ne , don haka yana kira da a kafa rundunar tsaro ta hadin guiwa ta kasashen musulmi , kuma yayi wannan bayani ne a tattaunawa da suka yi ta wayar […]
Isma’il Baqa’i: Babu Wata Tattaunawa Dake Gudana Tsakanin Iran Da Amurka A Halin Yanzu

Rahotanni sun bayyana cewa kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma’il Baqai ya jaddada cewa tattaunawar da suke yi yanzu haka da kasar Oman ta mayar da hanakali ne kan abin da ya shafi tsaron mashigar Hurmuz , amma tahren bata wata tattaunawa da Amurka a halin yanzu. Haka zalika kakakin ya jaddada cewa tattaunawa […]
Najeriya Ta Tura Sojoji 86 Da Zasu Yi Aiki Karkashin ECOWAS A Kasar Guinea Bissau

Rundunar Sojin Najeriya ta tura sojoji 86 da za su yi aiki karkashin inuwar rundunar zaman Lafiya ta ECOWAS a Guinea-Bissau,wanda hakan ke kara karfafa hadakar Najeriya da sauren kasashen karkashin inuwar ECOWAS a batutuwan da suka jibanci zaman lafiya da tsaro a yankin. A cikin wata sanarwa da ta fitar a shafukanta na sada […]
Kasar Ghana Ta Kaddamar Da Sashen Tace Danyen Mai Don Habbaka Tattalin Arzikinta

Shugaban Ghana John Dramani Mahama, ya kaddamar da sashen tace danyen mai da aka gyara a matatar mai ta Tema, matakin da ya kawo karshen tsaikon aiki da matatar ta fuskanta na tsawon lokaci saboda matsalolin kuɗi da na kayayyakin aiki. A karon farko, matatar ta samu nasarar karɓa da kuma sarrafa gangar mai miliyan […]
Iran: Dole Ne Makiya Su Mutunta Yarjejeniyar Da Aka Cimma

Shugaban Iran, Masoud Pazeshkian, ya ce wajibi ne a tabbatar da cewa maƙiya sun mutunta yarjejeniyar da aka cimma. Ya bayyana yarjejeniyar a matsayin ginshiƙin dangantakar Iran da ƙasashen waje da kuma ƙarfafa tsaron yankin.
Tattaunawa Tsakanin Iran Da Oman Tana Matakin Karshe

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya ce tattaunawar da ke tsakanin Iran da Oman ta kai mataki na ƙarshe. Ya bayyana cewa bangarorin biyu na tattauna sabuwar hanyar sadarwar teku tsakanin Tekun Farisa da Tekun Oman.
Iran Zata Mayar Da Martani Kan Masu Hada Kai Da Makiya

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya gargadi cewa duk wata ƙasa a yankin da ta haɗa kai da Amurka ko Isra’ila wajen kai hari kan Iran za ta fuskanci martani mai ƙarfi. Ya ce Tehran a shirye take ta kare ikonta da tsaron ƙasa.
Iran Ta Fara Juyayin Shahadar Isma’il Haniyeh

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta yi bikin tunawa da cika shekaru biyu da shahadar Isma’il Haniyeh, tare da jaddada ci gaba da goyon bayan Falasdinu da kuma kiran a gurfanar da waɗanda ke da alhakin laifukan da aka aikata a Gaza da Yammacin Kogin Jordan.
Ibn Reza: Iran Ba Zata Kai Harin Bazata Ba

Mukaddashin Ministan Tsaron Iran, Majid Ibn Reza, ya ce Iran ba za ta fara kai harin bazata ba, amma ba za ta yi sakaci har a shammace ta ba. Ya jaddada cewa Tehran na ɗaukar kowace barazana da muhimmanci.