The latest news and topic in this categories.
Kamfanin “Neptune Oil” wanda shi ne babban mai sayar da man a yankin tsakiyar Afirka, ya sayi man fetur din da matatar mai ta Dangote take tacewa wanda ya kai
Majalisar Dattawa ta sa a kamo Manajan Daraktan Kamfanin Gine-gine na Julius Berger kan badaƙalar aringizon Naira biliyan 141 a aikin gyaran titi Shugaban Majalisar, Sanata Godswill Akpabio ya ce
Gwamnatin mulkin soji a Jamhuriyar Nijar ta dakatar da watsa shirye-shiryen rediyo na BBC a tashoshin FM a fadin kasar har na tsawon wata uku. Sanarwar da gwamnatin kasar ta
Jam’iyyar APC mai mulki, ta amince da cewa manufofin Shugaba Bola Ahmed Tinubu sun ƙara
Darakta Janar na Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Borno (SEMA), Malam Barkindo Mohammed,
Jam'iyyar adawa ta Ennahada ta kasar Tunusiya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun
Dukkan 'yan takarar shugaban kasa sun ki amincewa da sakamakon zaben kasar Aljeriya A wani
Habasha ta zargi Masar da kokari ci gaba da yin ikirarin mallakar kogin Nilu yayin
Wani sanatan Amurka yana barazana ga shugaban kasar Tunisiya da neman rusa nasarar dimokuradiyyar kasar Sanatan Amurka Joe Wilson, dan majalisar wakilai daga shiyar kudancin jihar Carolina, ya kaddamar da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta yi kokarin dakile duk wani makirce-makircen da makiya ke kitsawa. Shugaban na Iran ya bayyana hakan ne
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta jinkirta sakin sauren karin ‘yan Isra'ila da take garkuwa dasu "har sai an ga abinda hali ya yi", saboda keta dokar da Isra'ila ta
Iran, ta la’anci kalaman foraministan Isra’ila dake cewa a kasa kasar Falasdinu a cikin kasar Saudiyya. Ministan harkokin wajen kasar Abbas Araghchi ya yi kakkausar suka ga kalaman na Benjamin
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa shirin korar al'ummar Zirin Gaza zai hada da kwace 'yancinsu na komawa kasarsu. Trump ya fada a wata hira da tashar Fox News
Gungun aiki na Majalisar Dinkin Duniya kan tsare mutane ba bisa ka'ida ba, ya yi kira da a gaggauta sakin hambararen shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum da matarsa Hadiza. Tun