Amurka Ta Ki Yarda Ta Yi Furuci Da Cewa; Iran Tana Da Karfi

Muhammad Sharqawi wanda malami ne a jami’ar Goerge Mason ya ce;Amruka ta ki yarda da cewa Iran ta zama kasa mai karfi. Malamin na jami’ar

Manazarci Akan Zaman Lafiya A Jami'a

Muhammad Sharqawi wanda malami ne a jami’ar Goerge Mason ya ce;Amruka ta ki yarda da cewa Iran ta zama kasa mai karfi.

Malamin na jami’ar Goerge Mason ya kara da cewa; A tsakanin dukkanin sugabannin Amurka Barrack Obama ne kadai ya yarda da cewa, lallai Iran kasa ce mai karfi, don haka ya yi yarjejeniya da ita.

Sharqawi ya kuma ce; Shugaban Amurka na yanzu Donald Trump ne ya yi watsi da dukkanin sakamon da nazarce-nazarce da bincike su ka tabbatar akan karfin Iran, ya shelanta yaki akanta.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted